Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta bayyana cewa an kara yawan jami’an tsaro a wurare masu muhimmanci domin dakile duk wani yunkurin tayar da hankali.
Wasu yan ta’adda a jihar Kaduna sun gamu da gamonsu bayan hadakar jami’an tsaro suka fatattake su a maboyarsu dake Karamar hukumar Kachia a jihar Kaduna.
Mazauna kauyen da wani Shafi’u Abubakar ya ƙona masallaci ana cikin sallar Asuba sun tabbatar da mutuwar mutum 11 kawo yanzu a Kano, an samu karin bayani a kai.
Rundunar ƴan sanda ta bayyaja cewa ba za ya kyale duk wanda ya yi yunkurin tayar da tarzoma a jihar Kano ba, ta ja kunnen masu shirin ɗauko hayar ƴan daba.
Gwamnatin jihar Kaduna ta kaddamar da motoci 150 da babura 500 domin rabawa ga jami'an tsaro dake yaki da ta'addanci a jihar wanda gwamna Uba Sani ya kaddamar.
Jami'an tsaro na 'yan sanda sun yi nasarar hallaka wasu mutum biyu da ake zargin masu garkuwa da mutanen ne a jihar Kogi. Sun kuma kwato makamai.
Rundunar ‘yan sandan jihar Imo ta dauki mataki kan wani faifan bidiyo na wani jami’in ‘yan sanda da aka nada yana karbar cin hanci daga hannun direbobi.
Yan sanda a jihar Ribas sun kama sojoji da jami'an NSCDC da fashi da makami da sace babbar mota dauke da kayan abinci. Rundunar soji ta kori jami'anta da aka kama.
Jama'a sun shiga ɗimuwa bayan jin karar harbe-harbe masu tayar da hankali daga fadar Nasarawa inda Sarkin na 15, Aminu Ado Bayero ke zaune a jihar Kano.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari