Jihar Niger
Tsagerun yan bindiga sun kashe mutum shida sannan sun yi garkuwa da wasu mutane 50 a harin da suka kai kananan hukumomin Rafi da Wushishi da ke jihar Neja.
Wata mata wacce ta tattara iyalanta suka koma ƙasar waje da zama ta dawo rana nadamar hakan da tayi. Matar dai ita da mijinta basussuka suka ci domin tafiya.
Gwamnoni masu ci yanzu waɗanda suke kan mulki karo na biyu sun nemi kujerar sanatoci a jihohin su. Sai dai gwamnoni biyu ne kawai suka samu nasara a zaɓen.
APCPDP: An Dakatar da Shugaban Jam'iyyar APC na Niger Saboda Dangwalawa Atiku Kuri'a da Yayi Kuma Miyar Makota Dadi, Ai Kuwa Nan Take Aka Dakatar Dashi Kuwa
Wani Matashi Ya Bayyana Jinshi yake kamar a tafkin alkausara Kuma "Yake Tamkar Cikin Aljanna" Inji Mutumin Daya Auri Mata Biyu Rigis Lokaci Daya A Jihar Niger
Yan bindiga sun halaka wani mutum dan shekara 52 mai suna Samanja a garin garin Baje-Patiko da ke karamar hukumar Manya ta jihar Neja yayin da ya ke aiki a gona
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ci gaba da jan zarensa a sakamakon zaben dake fitowa daga jihohin Najeriya.
Wasu mahara da ba a san ko su wanene ba sun tare matafiya a cikin babban mota a Tashar Amale da ke jihar Niger inda suka sace su. Sun kuma kai hari masallaci.
Bello Kawu a Wajen Gwamnan Niger Ya Samu Dakatarwa a Wajen Manyan Jamiyyar APC na Mazabar Kontogora Biyo Bayan Zargin da Ake Masa na Zuba Zunzurutun Anti Party.
Jihar Niger
Samu kari