Jihar Niger
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya yi ta'aziyyar rasuwar shugaban karamar hukumar Katcha da ke jihar. Ya yi masa addu'o'in samun rahama.
Gwamna Umaru Bago zai rika daukar nauyin karatun mata 1,000 duk shekara domin karanta fannin lafiya. Zai raba kwanfutoci miliyan 1 a makarantun gwamnati.
Shugaban ƙaramar hukumar Katcha a jihar Neja, Danlami Abdullahi Saku ya rasu sakamakon hatsarin motar da ya rutsa da shi a ranar Talata da daddare.
Gwamnatin Neja na tantance malamai don inganta koyarwa. An karrama tsoffin dalibai kamar Abdulsalami da Sani Bello a taron tsoffin daliban GSS Bida.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani manomi ya rasa ransa bayan abin fashewa ya tarwatsa shi a jihar Niger da ke Arewacin Najeriya yayin da yake dawowa daga gona.
Tsohon gwamnan jihar Neja, Muazu Babangida Aliyu, ya yi magana kan masu kashe jami'an tsaro. Ya nuna cewa ya kamata ya yi a rika yi musu hukuncin kisa.
Tsohon gwamnan Niger, Mu'azu Babangida Aliyu ya barranta da yan Arewa kan sabon kudirin haraji a Najeriya inda ya ce masu sukar lamarin ba su fahimci tsarin ba.
Gwamnan jihar Neja tare da 'yan tawagarsa sun yi batan hanya lokacin da suka rangadin duba wasu ayyuka. Sun tsinci kansu a maboyar 'yan ta'adda a daji.
DSS ta kama Mustapha Bina bisa rahoton harin tawagar gwamna Bago. NUJ ta shiga tsakani don sako shi yayin da Prestige FM ta nemi afuwa kan kuskuren labarin.
Jihar Niger
Samu kari