Nasir Ahmad El-Rufai
Yayin da ake cigaba da sauraron yan bindiga su sako ɗaliban da suka sace a Bethel Baptist bayan biyan kuɗin fansa, Iyayen yaran sun ce yanzun sun koma addu'a
Bayan kwanaki 20 a hannun masu garkuwa da mutane, dalibai 20 daga cikin waɗanda aka sace a makarantar Bethel Baptist dake Kaduna sun kubuta daga hannun barayin.
Yayin da lamarin tsaro ke kara tabarbarewa a jihar Kaduna, wasu yan bindiga sun kwashi kashinsu a hannu yayin da suka yi kokarin kai hari hedkwatar yan sanda.
Rundunar yan sanda reshen jihar Kaduna ta sanar da nasarar kubutar da dalibai biyu daga cikin daliban makarantar Bethel Baptist da aka sace a jihar Kaduna.
A yau Talata, ma'aikatar tsaro da al'amuran gida ta jihar Kaduna ta fitar da rahoton tsaro, gwamnan Kaduna ya nuna damuwarsa game da halin da jama'a suke ciki.
Wani rahoto da ma'aikatar tsaro da harkokin cikin gida ta jihar Kaduna ta fitar, ya nuna cewa an kashe aƙalla mutum 222 tare da garkuwa da 774 cikin watanni uku
Jami'an tsaro a jihar Kaduna sun kubutar da wasu mutane da 'yan bindiga suka yi awon gaba dasu, ciki har da wani dalibin makarantar Bethel da aka sace a baya.
Bayan kwana uku da kai wani hari a ƙauyen ƙaramar hukumar Zangon Kataf, jihar Kaduna, wasu yan bindiga sun sake kai hari wani ƙauye a daban a cikin yankin.
A safiyar ranar Lahadin da muke ciki ne, mummunan labari ya fito cewa, wasu mutane ɗauke da bindigu sun yi awon gaba da sarkin Kajuru, Alhaji Adamu Kajuru.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari