Nasir Ahmad El-Rufai
Dakarun soji sun ɗauki matakin gaggawa kan wani rahoton sirri da suka samu na motsin wasu yan bindiga a yankin Kwanan Bataro, karamar hukumar Giwa, sun kashe 5
A wani matakin inganta tsaro a jihar Kaduna, gwamnatin jihar Kaduna ta ba da umarni ga makarantun gwamnati a jihar su koma karatu na tsawon kwanaki hudu a mako.
Gwamnatin jihar Kaduna bis ajagoranci gwamna Malam Nasiru El-Rufa'i ta kara wa'adin hana amfani da mashin wanda aka fi sani da Okada har sai baba ta gani .
Wasu tsagerun yan bindiga sun hallaka mutum bakwai yan gida ɗaya da kuma wasu daban har mutum 17 a wani sabon hari da suka kai yankunan jihar Kaduna da dare.
Nasir El-Rufai, gwamnan jihar Kaduna, ya ce jami'an tsaro su sakarwa dajika bama-bamai domin ganin bayan 'yan bindiga. Ya ce ko za a yi barna, gara a tada su.
Jam'iyyar APC reshen jihar Kaduna ta ce shugabancin ba na mashiririta kuma marasa aikin yi bane face wallafa a kafafen sada zumunta,a martanin ta ga Shehu Sani.
Tsohon sanatan jihar Kaduna, Shehu Sani ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamna a jihar Kaduna. Ya ce zai kaca-kaca da jam'iyyar APC da 'yan takararta.
A kokarinta na tabbatar da tsaro a jihar, gwamnatin Kaduna ta bayyana hana amfani da babura a wasu yankunan jihar. Ana jiran a dage dokar bayan watanni uku.
Gwamnan jihar Kaduna ya kai ziyara masarautar Lere, inda ya ba da sadar sarauta ga sabon sarkin Lere. Gwamnan ya kuma yi jawabai har ya yiwa 'yan garin alkawari
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari