Nasir Ahmad El-Rufai
Shugaban jam’iyyar APC na kasa ya sanar da cewa jikin Gwamnan jihar Ondo ya yi kamari, ya yi masa addu’a. Akasin abin da ake tunani, rashin lafiyar ta tsananta.
Shehu Sani ya ce idan har hukuncin kotu bai kai nasara ga Tinubu ba, ya rasa shugabancin kasa, Allah ne kadai zai kare shi daga bakin tsohon shugaban Kaduna.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-rufai ya bayyana yadda Tinubu ya dauki matakai a cikin kankanin lokaci da suka kawo sauyi a kasar inda ya ce ya na kan hanya.
El-Rufai, Ganduje, Badaru, Wike da wasu karin tsofaffin gwamnoni guda biyu ne ake sa ran shugaban kasa Bola Tinubu zai bai wa mukaman ministoci a gwamnatinsa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna Nasir Ahmed El-Rufai ya nesanta kansa da faɗin cewa Shugaba Tinubu ya lashe zaɓen shugaban ƙasa ne saboda ya yi amfani da addini.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa kasashen Yammacin Afrika za su y hadn gwiwa wajen fatattakar matsalar tsaro da ta addabi yankin. Ya bayyana cewa matsalar.
Wata kungiya ta masu fafutukar kare gaskiya da adalci reshen jihar Kaduna, ta yi Allah wadai da wani rahoto da aka wallafa kan yadda gwamnatin jihar, karkashin.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kafa wani kwamiti da zai binciki kwangilolin da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya bayr a lokacin.
Wata babbar kotu a jihar Kaduna ta yi fatali da ƙarar da tsohon gwamnan jihar Ƙaduna, Nasir Ahmed El-Rufai, ya shigar da Sanata Shehu Sani kan zargin ɓata suna.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari