Nasir Ahmad El-Rufai
Sunayen gwamnonin da suka gama biyan bashin albashin ma'aikata a jihohinsu gabanin mika mulki a ranar 29 ga watan Mayu ya bayyana. Sai dai hakan ba yana nufin.
Kungiyar Atyap a Kaduna ta zama haramtacciya yayin da gwamnan jihar ya saura masa sa'o'i kadan ya sauka daga kan karagar mulkin jihar da ke Arewa maso Yamma.
Gwamnan jihar Kaduna mai jiran gado, sanata Uba Sani, ya sha alwashin kammala ayyukan da gwamnan jihar mai barin gado, Nasir El-Rufai, ya fara bai kammala ba.
Nasir El-Rufai ya bayyana hikimar gayyato Rabiu Musa Kwankwaso ya kaddamar da ayyuka a Kaduna, a wurin ake gano yaron Kwankwaso ya samu katafariyar kwangilar.
A karo na biyu a cikin kwana biyu, Gwamnan APC ya gayyato Rabiu Musa Kwankwaso. Tsohon Gwamnan Kano zai bude tituna da sabuwar kasuwar da Nasir El-Rufai ya gina
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya amince da tsige Bello Zubairu Idris, magatakardar majalisar dokokin jihar Kaduna da wasu sakatarorin din-din-din biyu.
Tsohon Gwamnan Kaduna, Ahmad Makarfi ya roki alfarma a wajen Gwamna Nasir El-Rufai kan filayensa. A ranar 29 ga watan Mayun nan ne wa’adin El-Rufai zai cika.
Dan gidan gwamnan jihar Kaduna Bello El-Rufai ya angwance ta santaleliyar mata a wani daurin aure na sirri da aka gudanar a Abuja ranar Juma'a da ta gabata.
Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai, ya sauke rawanin Sarakuna biyu da hakimai uku a jihar Kaduna yayin da ya rage masa mako ɗaya wa'adin mulkinsa ya kare.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari