Nasir Ahmad El-Rufai
Tsohon gwamnan jihar Kadun, Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyyana wa'adin mulki na biyu na tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo, a matsayin wanda ya fi kowane nasara.
Shugaba Tinubu ya nada Muhammad Sani Dattijo, babban yaron tsohon gwamnan Kaduna, Nasiru El-Rufai a matsayin mataimakin gwamnan babban bankin CBN.
Gamayyyar ƙungiyoyin magoya bayan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na ƙasa, sun buƙaci shugaban ƙasa Tinubu ya maye gurbin ministan Kaduna da shugabansu.
Gwamnati ta rusa shagunan kwano da mutane su ka kafa a Abuja. FCTA ta ce idan aka gama rusau, za a zo da tsarin da zai dauki ‘yan kasuwan da ke naman abinci.
Lauyan ‘dan kasuwar da aka ruguzawa gini a Abuja ya fitar da jawabi, ya musanya ikirarin FCTA a karkashin Nyesom Wike. Alhaji Muhammad Kamba zai tafi kotu.
‘Yan Kaduna ta Kudu sun kawo shawarar wanda za a ba Minista. Ana so Abdulmalik Durunguwa ya zama Minista yadda aka samu Isiah Balat da Nenedi Usman daga Kudana.
Sheikh Shuaibu Salihu Zaria ya nemi Gwamnati ta agazawa talaka, malamin ya roki gwamnatin Kaduna ta fito da tsare-tsaren rage radadin talauci da ake fama da shi
Rahotanni na nuni da cewar kungiyar Tarayyar Afrika wato AU, ta dakatar da jamhuriyar Nijar daga cikinta domin nuna adawa da juyin mulkin da sojoji suka yi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufai ya gargadi Shugaba Tinubu da kungiyar ECOWAS kan afkawa Nijar, ya ce kasashen 'yan uwan juna ne musamman Arewa.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari