Nasir Ahmad El-Rufai
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta fara gayyatan tsofaffin kwamishinoni da sauran jami'an gwamnati domin cigaba da binciken gwamnatin Nasiru El-Rufa'i.
Jigon jami'yyar APC, Podar Johnson ya magantu kan zargin rikici tsakanin Shugaba Bola Tinubu da Nasir El-Rufai inda ya ce babu komai a tsakaninsu.
Yayin da ake bikin ranar ma'aikata a Najeriya, jami'yyar PDP ta bukaci a binciki Nasir El-Rufai kan korar ma'aikata 27,000 ba tare da biyansu hakkokinsu ba.
Podar Yiljwan Johnson wani jigo a jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Plateau, ya yi magana kan batun yiwuwar yin takarar Nasir El-Rufai a 2027.
Yayin da ake tunkarar zaben 2027, akwai alamu wasu jiga-jigan APC za su iya bijirewa Shugaba Bola Tinubu a zaben saboda wasu matsaloli da ke faruwa.
Jigon PDP a Najeriya, Segun Showunmi ya koka kan yadda Shugaba Bola Tinubu ya ci amanar Nasir El-Rufai da Yahaya Bello kan halin da suke ciki a yanzu.
Jerin sunayen tsofaffin Gwamnonin da magabatansu suke bincikensu a yau. Mun kawo maku jerin jihohin da ake binciken tsofaffin gwamnonin da suka sauka.
Dan fafutukar kare matasa ya musanta raɗe-raɗin da ke cewa tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai zai nemi mulkin Najeriya a zaben shugaban ƙasa 2027.
Hukumar tattara kudin haraji ta jihar Kaduna ta bayyana rufe rassan wanibanki har guda shida a jihar saboda kin biyan gwamnati harajin sama da N14 miliyan
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari