Nasir Ahmad El-Rufai
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya bayyana cewa da Uba Sani ya ke ba tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai kan gwagwarmayar "June 12" a Najeriya.
Kotun masana'antu ta rusa dakatarwar da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi ga basarake lokacin mulkinsa a karamar hukumar Lere a jihar Kaduna.
Yayin da ake ci gaba da tuhumar tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, Hukumar EFCC ta zabi wasu daga cikin jami'anta domin bincikensa kan badakalar N423bn.
Yayin da ake zargin Nasiru El-Rufai kan badakala a gwamnatinsa, jami'yyar PDP a jihar Kaduna ta shawarci Gwamna Uba Sani game da gayyatar EFCC da ICPC kan lamarin.
Ana ganin cewa Gwamnatin Uba Sani ta taso Nasir El-Rufai a gaba duk da alakar da ke tsakanin mutane. Shehu Usman Adamu bai ganin rigima ake yi a Kaduna.
Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani ya yaba da yadda 'yan majalisar jiharsa suka bankado zargin badakala a gwamnatin Nasir El Rufa'i.
ani lauya mai kare hakkin ɗan Adam, Mike Ozekhome ya gargadi gwamnatin Kaduna kan yin gaggawar tuhumar Nasiru El-Rufai ba tare da ba shi damar kare kansa ba.
Wani dan majalisar dokokin jihar Kaduna, Henry Marah, ya yi zargin cewa tsohon gwamnan jihar, Nasir Ahmad El-Rufai ya karbo kudade ba tare da yin aikin komai ba.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasiru El-Rufai ya yi fatali da binciken kwamitin Majalisar jihar ke yi game da gwamnatinsa inda ya bugi kirji kan yadda ya gudanar da mulki.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari