Musulmai
Makarantu a kasar Faransa sun kori dalibai kusan 300 saboda karya dokar hana sanya hijabi da hukumomin kasar su ka yi ga dalibai musamman wadanda Musulmai ne.
Kwara - Shahararriyar matar nan mai bin addinin gargajiya a Ilorin, jihar Kwara, Abebi Ashabi Efunsetan Yakubu wacce aka fi sani da Iya Osun ta zama Musulma.
Birnin New York na Amurka ta ba da dama ga Musulmai su jiyar da kiran sallah a ranakun Juma'a da kuma lokacin watan Ramadan ba tare da neman izinin hukuma ba.
Kungiyar Kare Hakkin Musulmi (MURIC) ta gargadi sojojin Najeriya kan koyi da sojojin kasar Gabon da suka hambarar da gwamnatin Shugaba Ali Bongo a ranar Laraba.
Kungiyar Matasa Musulmai a Kudancin Kaduna sun koka kan yadda Gwamna Uba Sani na jihar ya nuna wariya a mukaman da ya raba na gwamnati, sun bukaci ya yi adalci.
Jarumar fina-finai a 'Nollywood' ta ce ta hakura da Musulunci saboda a baya da ake cin mutuncinta a kafar sadarwa babu Musulmin da ya taimake ta ko wata kungiya
Dr Kabir Asgar ya rubuta tarihin Muhammad Auwal Albani, ana roƙon Allaah (T) ya tsawaita rayuwarsa, ya yassare masa wajen kammala abinda ya yi ragowa na aikin.
An canjawa wani ƙayataccen katafaren masallaci suna zuwa sunan mahaifiyar Isa (AS), wato Maryam, a Abu Dhabi da ke Hadaddiyar Daular Larabawa. Yariman birnin.
Sarkin Musulmi, Alhaji Abubakar Sa'ad ya bayyana rashin tsaro a matsayin matsalar da ke kawo cikas ga rigakafin yara a Arewacin Najeriya, ya nemi hadin kai.
Musulmai
Samu kari