Masu Garkuwa Da Mutane
'Yan bindiga sun sace wata manajar bankin Sterling Mai suna Nneka Unoka a jihar Bayelsa yayin da take kan hanyarta na zuwa wurin aiki a cikin birnin Yenagoa.
Yan bindiga sun yi garkuwa da basarake Shedrack Durojaiye Obibeni, da mai ɗakinsa a ƙaramar hukumar Yagba ta Gabas da ke jihar Kogi, da yammacin ranar Litinin.
Babban malamin addinin musulunci, Ibrahim Oyinlade, wanda masu garkuwa da mutane suka sace a ƙauyen Uso jihar Ondo, ya kuɓuta daga hannun miyagun a ranar Lahadi
Miyagun sun je gidan Basarake sun bindige shi, sun bi daki-daki, sun kashe ‘ya‘yansa. Ardon birnin Zazzau da kewaye ya na barzahu a dalilin ta’adin ‘yan bindiga
'Yan bindiga a dajin Kagarko da ke jihar Kaduna sun harbe kafar wani da ya yi kokarin guduwa daga komarsu mai suna Ifeanyi a karamar hukumar Kagara ta jihar.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda zai tura kudiri zuwa majalisa domin inganta tsaro. Tuni mutane su ka fara yabawa wannan mataki da sabon Gwamna ya dauka
Tsagerun yan bindiga sun yi garkuwa da da babban limamin masallacin Uso da ke karamar hukumar Akure ta arewa a jihar Ondo, Alhaji Ibrahim Bodunde Oyinlade.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano sun samu nasarar cafke wani matashi mai suna Nafi'u Suleiman da ya yi garkuwa da kansa da karban kudin fansa a wurin kawunsa.
Kungiyar kare hakkin Bil Adama ta ce alkalumanta sun nuna mutum 123 sun mutu a zamanin Bola Tinubu. A ranar 29 ga watan Mayun 2023 Tinubu ya karbi mulkin kasar.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari