Masu Garkuwa Da Mutane
Bishof Godwin Okpala wani fasto a cocin angilikan a Najeriya ya hadu da sharrin 'yan bindiga. Amma a karshe addu'a ta yi tasiri, limamin cocin ya shaki iskar 'yanci.
An shiga tashin hankali a garin Ihiala yayin da 'yan bindiga suka kashe mutum uku, ciki har da jami’an tsaro biyu, bisa bijirewa dokar zaman gida.
Hukumar ƴan snada reshen jihar Adamawa ta ce dakarunta sun bazana cikin daji domin ceto fastovi 2 da ƴan bindiga suka yi garkuwa da su jiya Lahadi a jihar.
’Yan sandan Kwara tare da hadin guiwar Oke-Ero sun ceto mutane 13 da aka sace, bayan sun yi artabu da maharan. An ce jami'an tsaron sun mayar da mutanen gida.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da wani limamin cocin Anglican tare da iyalansa a jihar Ondo. Sun bukaci a ba su makudan kudaden fansa.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo Olu ya mika ta'aziyyar rasuwar mahaifiyar gwamnan Jigawa, Hajiya Maryam da babban dansa, AbdulWahab Umar Namadi.
An yi kazamin fada tsakanin 'yan ssanda da 'yan bindiga a Katsina inda aka ceto mutum 10 amma biyu sun mutu. Rundunar ‘yan sanda tana cigaba da bincike kan lamarin.
Masu garkuwa da mutane sun kashe wani yaro dan shekara 10 Tasi’u Abdullahi a Filato duk da karbar kudin fansa. An rahoto cewa an gano gawarsa ne a cikin buhu.
Jami’an tsaro da ‘yan banga sun kashe “Al’jan,” dan ta’adda da ya addabi Tsafe, tare da kawo zaman lafiya ga mazauna yankin da ke fama da hare-hare.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari