Masu Garkuwa Da Mutane
Gwamnatin jihar Anambra ta rusa wani hotel da aka mayar da shi maboyar masu garkuwa da mutane. Ana zargin suna birne mutane, an samu kaburbura 30.
Rundunar tsaron Najeriya ta sanar da kashe mataimakin Bello Turji mai suna Aminu Kanawa yayin farmaki. An kashe wasu tarin mayakan dan ta'addar a Sokoto da Zamfara.
Rahotanni sun bayyana cewa an sace fastoci uku a jihar Kogi bayan sun yi wa’azi. Masu garkuwar na neman Naira miliyan 20 a matsayin kudin fansar malaman.
Gwamnan Anambra, Soludo, ya kaddamar da rundunar tsaro ta "Udo Ga-Achi" tare da bayar da kyautar Naira miliyan 5 ga masu bayar da bayanai kan 'yan ta'adda.
Wasu mahara da ake zargin masu garkuwa ne sun sace matar mataimakin sufetan ƴan sanda na ƙasa mai ritaya a gidanta da ke jihar Ogun a ranar Juma'a.
'Yan sanda sun kama Muttaka Garba da Yusuf Usman kan yin garkuwa da kashe wani yaro, Salihu Sadi a Dankama, inda suka nemi fansa Naira miliyan 25 kafin kashe shi.
Ƴan bindiga sun kai hari asibitin Kankara da ke jihar Katsina inda suka harbi wani likita tare da yin garkuwa da wasu mutane 5. Jami'an tsaro sun bi bayan miyagun.
Jihohin Kudu maso Yamma na tunkarar barazanar tsaro daga ‘yan bindiga da mayakan ISWAP yayin da DSS ta kama mutum 10 da ake zargi da ta’addanci a shiyyar.
Rundunar 'yan sandan jihar Lagos ta ce 'yan ta'adda sun fito da salon garkuwa da mutane ta yanar gizo da sunan soyayya, musamman ga mata. Suna tura kudi ga mutane.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari