Manyan Labarai A Yau
Femi Fani-Kayode ya yi wa dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP a jihar Kogi, Dino Melaye ba’a kan gayen da ya sha a zaben gwamna na ranar Asabar, 11 ga watan Nuwamba.
Reno Omokri ya ce watakila kungiyar kwadago ta Najeriya NLC ta fara yajin aikin gama gari a fadin kasar ne saboda Joe Ajaero ya rasa jiharsa ta Imo a ranar Asabar.
Mai ba shugaban kasa shawara a kan tsaro Mallam Nuhu Ribadu ya ce Muhammadu Buhari ya damkawa Shugaba Bola Tinubu ragamar kasar nan ne a tsiyace.
Dan takarar PDP, Dino Melaye, ya zargi jam’iyyar APC da yin murdiyya a zaben gwamnan jihar Kogi, yana mai cewa kuri’arsa bata yi amfani ba a zaben.
Cikin tsakar daren NLC da TUC su ka shiga yajin-aiki a ko ina a fadin kasar nan. 'Yan kwadago da ‘yan kasuwa sun shiga yaji ne saboda an taba Joe Ajaero kwanaki
Wani matashi ya ba da labarinsa mai cike da mamaki kan yadda ya tashi daga gidan yan malam shehu zuwa wani dankarere bayan ya shafe shekaru 7 yana aiki tukuru.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, ya ba wani asibiti gudunmawar Naira miliyan 20 domin gina kwalejin ma'ikatan jinya.
Tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya ta ya jam'iyyar All Progressives Congress (APC) murnar lashe zaɓen gwamna a jihohin Kogi da Imo na ranar Asabar.
Ɗan takarar jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a zaɓen gwamnan jihar Bayelsa, Timipre Sylva, ya lashe zaɓen gwamna a ƙaramar hukumar Brass ta jihar.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari