Manyan Labarai A Yau
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya fito ya nemi afuwar mutanen da hare-haren ta'addanci suka ritsa da su. Ya ce gwamnati da hukumomin tsaro sun gaza.
Gwamnatin jihar Kebbi ta shirya tura dalibai zuwa kasar Saudiyya domin yin karatun digiri. Daliban za su yi karatu a fannin ilmin zamani da na addini.
Shugaban majalisar wakilan Najeriya, Abbas Tajudeen, ya bayyana irin goyon bayan da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba shi a tafiyarsa ta siyasa.
Wata kungiya mai rajin kare hakkin ɗan adam watau RID ta bukaci gwamnatin jihar Kano ta sauya dokokin ɓatanci sakamakon hukuncin da kotun koli ta yanke.
Gwamnonin jam'iyyar adawa ta PDP sun bayyana cewa ba su da shirin shiga hadakar jam'iyyun adawa domin tunkarar babban zaben shekarar 2027 da ke tafe.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa ya gaji dumbin matsaloli daga wajen magabacinsa, Bello Matawalle. Ya ce abubuwa sun tabarbare.
Shugaban Izala ta Najeriya, Dr. Abdullahi Bala Lau ya yi ta'aziyyar rasuwar shugaban Ahlus Sunnah na ƙasar Togo, Sheikh Abdul-Jalilu Nyandu, ya masa addu'a.
Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu, Ali Ndume, ya koka kan irin barnar da 'yan tavaddan Boko Haram suka yi a Borno. Ya bayyana adadin mutanen da suka kashe.
Mai magana da yawun bakin shugaban kasa, Daniel Bwala, ya yi zargin cewa Sanata Ali Ndume mai wakiltar Borno ta Kudu da shirin ficewa daga jam'iyyar APC.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari