Manyan Labarai A Yau
Shugaban ƙasar Amurka na karɓar albashin $400,000 a shekara, kuma bayan ya sauka daga mulki yana samun fansho, tsaro, lafiya da tafiye-tafiye na hukuma kyauta.
Wasu 'yan bindiga da ba san ko wanene ba, sun yi awon gaba da wani limamin cocin Katolika a jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun kutsa har gida sannan suka sace shi.
Tsohon dan majalisar wakilai, Tajudeen Yusuf, ya bukaci Atiku Abubakar ya hakura da yin takara a zaben 2027. Ya bukaci ya hakura tikitin PDP ya tafi yankin Kudu.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta nuna farin cikinta kan matakin da gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori, ya dauka na shigowa cikinta daga PDP.
Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Olabode George ya zargi Atiku Abubakar da Nyesom Wike da cin dunduniyar jam'iyyar. Ya bukaci su fice daga PDP.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a jihar Sokoto. Harin na 'yan bindigan ya kusa ritsawa da shugaban karamar hukumar Tangaza, Isa Kalanjeni.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Dele Momodu, ya shawarci shugaban kasa Bola Tinubu da ka da ya yarda da 'yan siyasa masu sauya sheka zuwa APC.
Shugaban kasan Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya shiga ganawar sirri da mai ba shi shawara kan harkokin tsaro da babban hafsan tsaro, Janar Christopher Musa.
Hadimin gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo ya bayyana cewa Sanata Neda Imasuen na jam'iyyar LP zai sauya sheka zuwa APC mai mulki a Najeriya.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari