Labaran Soyayya
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya ta koka a soshiyal midiya bayan tsohon saurayinta ya yi mata ciki. Ta ce iyayenta sun nemi ta tattara ta bar masu gidansu.
Wata yar Najeriya ta baje kolin tulun cikinta yayin da ta bayyanawa masoyanta cewa tana tsammanin haihuwar yan uku. A cewarta uwar mijinta ta kirata da juya.
Wata matar aure mai neman kotu ta raba aurenta da mijinta ta bayyana cewa ba ta san yadda aka yi ta samu juna biyu ba duk da basu yi kwanciyar aure ba da mijin.
Wata mata da aka bayyana a matsayin Lubanga Nachi ta yadu a dandalin soshiyal midiya saboda saurayinta mai suna Izoh ya rabu da ita bayan ya yi sabuwar budurwa.
Wani magidanci ya samu kan shi cikin halin tasku bayan matarsa ta ƙi yarda su yi kwanciyar aure shekara uku bayan aurensu. Ta ƙi amincewa da shi gaba ɗaya.
Matar aure, Amudalat Taiye, ta roki Kotu ta datse igiyoyin aurenta da mai gidanta, Abdulwaheed Aminu, saboda baya ƙaunarta kuma yana mata barazana da rayuwa.
Wani magidanci ya garzaya kotu neman a raba aurensa da matarsa saboda yadda ta ke takura masa da rashin ganin darajarsa. Kotun tace babu aure a tsakaninsu.
Wani matashi dan Najeriya ya bar mutane baki bude yayin da ya tsara wata budurwa kan wani babur din. Ya roke ta da ta ba shi lambar wayarta cewa yana da kudi.
Wata yar Najeriya da ke tafiyar da asusun banki guda tare da mijinta ta yashe gaba daya kudaden da ke ciki sannan ta yi batan dabo. Labarin ya yadu a intanet.
Labaran Soyayya
Samu kari