![LGBT: Jerin kasashen Afirka da suka sanya hannu a yarjejeniyar Samoa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/62a0dd5702e9c1e3.jpeg?v=1)
Auren jinsi
![LGBT: Jerin kasashen Afirka da suka sanya hannu a yarjejeniyar Samoa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/62a0dd5702e9c1e3.jpeg?v=1)
![Samoa: Ƙungiyar lauyoyi ta yi martani kan yarjejeniyar, ta fadi rawar da ta taka](https://cdn.legit.ng/images/560x315/d025f417fc871137.jpeg?v=1)
![Auren jinsi: Majalisar wakilai ta gargadi Tinubu kan aiwatar da yarjejeniyar Samoa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/6b945d0fa46bd9bb.jpeg?v=1)
![Samoa: Farfesa Maqari ya barranta da sauran malamai kan lamarin, ya ba da shawara](https://cdn.legit.ng/images/360x203/0d6acc2caaea1823.jpeg?v=1)
![Samoa: Malaman Musulunci sun magantu kan yarjejeniyar, sun gargaɗi Majalisar Tarayya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d025f417fc871137.jpeg?v=1)
![Alakar Jinsi: Gamayyar matasa sun yi zanga zangar kin LGBTQ da matsin rayuwa a Kano](https://cdn.legit.ng/images/360x203/df3d14bb3c92a060.jpeg?v=1)
![Auren Jinsi: Hisbah ta magantu kan jami'inta da ya bayyana a bidiyon 'wise initiative'](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6f119652a342e3a5.jpeg?v=1)
Hukumar Hisbah ta nesanta kanta da gayyatar kungiyar da aka gano ta na cusa ra'ayin auren jinsi da dangoginsa 'WISE' a Kano, inda ta ce ba ta san jami'in ya je ba.
!["Ban san meye LGBTQ ba": Jami'in Hisbah ya magantu bayan kama shi da tallata auren jinsi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a03e7d10101f095d.jpeg?v=1)
Shugaban sashen kiwon lafiya na hukumar Hisbah a Kano, Idris Ahmed ya fito ya yi karin haske kan zargin da aka yi na yana kare 'yancin masu auren jinsi.
![LGBTQ: Gwamnatin Kano ta ba Hisbah umarni kan masu tallata auren jinsi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/79f133c0d77174db.jpeg?v=1)
Bayan bullar kungiyar Wise, gwamnatin jihar Kano ta ba hukumar Hisbah umarnin cafke duk wata kungiya da aka samu tana tallatawa ko rajin kare masu auren jinsi.
![Auren jinsi: Yadda kururuwar mutanen Kano ya dakile yunkurin kungiyar LGBTQ](https://cdn.legit.ng/images/190x107/323eab99ba215447.jpeg?v=1)
A yammacin Asabar din nan matasa, musamman masu fafutukar kare hakkin dan Adam a Kano su ka fara kururuwar gano wata kungiya mai yada mugun nufi a Kano.
![Kano: Abba Kabir ya dauki mataki kan bullar wata kungiya mai tallata alakar jinsi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/37f9bdbc2b192f13.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Kano ta yi martani kan bullar wata kungiya da ke tallata auren jinsi a jihar tare da kaddamar da bincike mai karfi domin daukar mataki kan lamarin.
![Samoa: Sheikh Gumi ya yi martani kan yarjejeniyar, ya shawarci gwamnati](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b520a42c46110052.jpeg?v=1)
Malamin Musulunci, Sheikh Ahmed Gumi ya yi magana kan cece-kucen da ake yi game da yarjejeniyar Samoa da Gwamnatin Tarayya ta sanyawa hannu a Najeriya.
!["Ka hakura da kuri'un 'yan Arewa a 2027": An ba Tinubu shawara kan Samoa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/96fcd1ef7c104f2b.jpeg?v=1)
Jigon PDP, Abdul-aziz Abubakar ya ce 'yan Arewa ba za su zabi Bola Tinubu ba a 2027 inda ya ce yankin Kudu maso Yammacin kasar ma sun ki zabensa a 2023.
![Samoa: Gwamnati ta magantu kan ikirarin 'yan Arewa za su guji Tinubu a 2027](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9c36998da3cf9b3c.jpeg?v=1)
Yan Arewa da dama sun fara dawowa daga rakiyar Shugaba Bola Tinubu bayan samun rahoton sanya hannu a yarjejeniyar Samoa wanda ya sabawa al'adu da addini.
![Tuna Baya: Lokacin da Jonathan ya fusata Amurka da sa hannu a dokar hana auren jinsi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/64d72acfdf4d509c.jpeg?v=1)
A 2014, Goodluck Jonathan ya amince da dokar haramta dangantakar jinsi. An yi shekara da shekaru ana yunkuri, sai Jonathan ne ya iya takawa luwadi da madigo burki
Auren jinsi
Samu kari