Auren jinsi
Hukumar Hisbah ta nesanta kanta da gayyatar kungiyar da aka gano ta na cusa ra'ayin auren jinsi da dangoginsa 'WISE' a Kano, inda ta ce ba ta san jami'in ya je ba.
Shugaban sashen kiwon lafiya na hukumar Hisbah a Kano, Idris Ahmed ya fito ya yi karin haske kan zargin da aka yi na yana kare 'yancin masu auren jinsi.
Bayan bullar kungiyar Wise, gwamnatin jihar Kano ta ba hukumar Hisbah umarnin cafke duk wata kungiya da aka samu tana tallatawa ko rajin kare masu auren jinsi.
A yammacin Asabar din nan matasa, musamman masu fafutukar kare hakkin dan Adam a Kano su ka fara kururuwar gano wata kungiya mai yada mugun nufi a Kano.
Gwamnatin jihar Kano ta yi martani kan bullar wata kungiya da ke tallata auren jinsi a jihar tare da kaddamar da bincike mai karfi domin daukar mataki kan lamarin.
Malamin Musulunci, Sheikh Ahmed Gumi ya yi magana kan cece-kucen da ake yi game da yarjejeniyar Samoa da Gwamnatin Tarayya ta sanyawa hannu a Najeriya.
Jigon PDP, Abdul-aziz Abubakar ya ce 'yan Arewa ba za su zabi Bola Tinubu ba a 2027 inda ya ce yankin Kudu maso Yammacin kasar ma sun ki zabensa a 2023.
Yan Arewa da dama sun fara dawowa daga rakiyar Shugaba Bola Tinubu bayan samun rahoton sanya hannu a yarjejeniyar Samoa wanda ya sabawa al'adu da addini.
A 2014, Goodluck Jonathan ya amince da dokar haramta dangantakar jinsi. An yi shekara da shekaru ana yunkuri, sai Jonathan ne ya iya takawa luwadi da madigo burki
Auren jinsi
Samu kari