Jihar Legas
Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi (NDLEA), ta gurfanar da wani soja a gaban kotu bisa tuhumar safarar haramtattun miyagun ƙwayoyi a jihar Legas.
Yayin da ake ganin abubuwa sun fara daidaita kuma sauki ya taho bayan bankuna sun fara baiwa kwastomimi tsoffin naira, yan kasuwa sun ce ba zasu karba ɓa .
Bankuna sun samu sahalewar babban bankin Najeriya na cu gaba da baiwa yan Najeriya tsoffin takardun naira bayan hukuncin Kotun koli na tsawaita wa'adin kuɗin.
Yayin da karancin takardun kuɗi ke kara jefa mutane cikin wahalhalu, da yawna bankuna a wasu yankunan Legas sun sa kwado sun datse Get dinsu gudun tashin rigima
Wani bawan Allah ya riga mu gidan gaskiya bayan ya yanke jiki ya fadi matacce sakamakon rikici da suka yi da wani ma'aikacin kanti kan wurin fakin din mota.
Jigon jam'iyyar PDP ya bayyana gaskiyar dalilin da yasa zaben bana ya zo da tsaiko ga dan takarar shugaban kasa na APC a jihar Legas Ya fadi dalilin rasa jihar.
Allah ya yi wa dan majalisar jihar Kogi mai wakiltar mazabar Yagba a majalisar jihar, Jimoh Ommiata rasu. Ya rasu ne a ranar Litinin a wani asibiti da ke Legas.
Ƙawo yanzun da aka ayyana sakamakon zaben shugaban kasa daga kananan hukumomi 17 cikin 20 na jihar Legas, Peter Obi na LP na kan gaban Bola Tinubu na APC .
Yayin da yan Najeriya suka fito don yin zaben shugaban kasa a yau Asabar, 25 ga watan Fabrairu, wasu yan daba sun farmaki rumfar zabe a yankin Ikate dake Lagas.
Jihar Legas
Samu kari