Jihar Legas
Wata kotu a wata jihar Najeriya ta yankewa wasu matasa da aka kama da laifin fashi da makami hukuncin kisa ta hanyar rataya. Kuma da kansu suka amsa laifin.
Gwamnatin jihar Legas ta bayyana cewa za ta fatattaki 'yan talla a jihar. Gwamnati ta koka kan yadda 'yan tallan ke jawo datti da shara a fadin jihar ta Legas.
Matar ta shiga hannu ne ranar 27 ga watan Janairu a filin tashi da saukar jiragen sama na Murtala Muhammed (MMIA) da ke jihar Legas bayan dawowar ta daga kasar
An bayar da motoci kirar Hilux guda dai dai ga jihohin Edo, Yobe, Sokoto, Nasarawa, Niger, Ogun, and Enugu yayin da aka bawa hedikwatar rundunar da ke Abuja gud
Alkalumman da hukumar dakile cututtuka masu yaduwa a Najeriya NCDC ta fitar ranar Juma’a sun nuna cewa an samu karin mutum 1,483 da suka kamu da annobar korona.
Wata gobara ta barke a wata kasuwa dake cikin jihar Legas. Gobaran ta kone shaguna 62 kurmus tare da wani gida dake kusa da kasuwar mai dauke da dakuna 24.
Gwamnan jihar Borno, ya bayyana cewa ba muslumai da bakaken fata kadai ne a cikin 'yan Boko Haram ba. Gwamnan yace akwai Kiristoci da fararen fata a cikinsu.
Wani ofishin 'yan sanda a jihar Legas ta garkame wani matashi da ke dauke da kwayar cutar Korona. Sun kamo matashin ne a wani gidan rawa dake tsibirin Victoria.
AIG na Zone 2, AIG Ahmed Iliyasu, shine ya jagoranci jami'an ƴan sanda a Lagos don wakiltar Babban Sufetan ƴan sanda, IGP Abubakar Adamu, wajen ƙaddamar da fare
Jihar Legas
Samu kari