Jihar Legas
Jam'iyyar Accord Party ta nuna goyon bayanta ga takarar gwamnan jihar Legas na jam'iyyar APC, Babajide Sanwo-Olu, a zaɓen gwamnan da za a gudanar ranar Asabar.
Jigon jam'iyyar APC a Jihar Legas, Biodun Ajiboye, ya zargi kungiyar masu fafutukar kafa Biafra IPOB da marawa, Mr Peter Obi, na jam'iyyar Labour baya a zabe.
'Yan takarar gwamna bakwai a jihar Legas, sun haƙura da takara sun koma bayan gwamnan jihar, Babajide Sanwo-Olu, na jam'iyyar APC mai neman tazarce a zaɓen.
Gwamnan babban bankin Najeriya, Mista Godwin Emefiele, ya ƙaryata labarin da ake yaɗa wa cewa ya na da shirin kawo wa Tinubu da APC cikas a zaben gwamnoni.
Wasu da ake zargin yan daban siyasa ne sun kai hari sun kuma bude wuta yayin kamfe din dan takarar gwamnan jihar Legas, Gbadebo Rhodes-Vivour a Legas a Epe.
Ku yafe min dan Allah,Na Tuba Domin ba Laifi na bane, na Birki ne, Inji Direba Dan Katobara Daya Ja Mota ta Haɗu da Jirgin Ƙasa a Lagos 6 Suka Sheka Barzahu
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben ranar 25 ga watan Fabrairun 2023 ya fada wa magoya bayansa ba zai gajiya ba sai ya kwato nasararsu.
Atiku da Tinubu sun fito fili don yin jaje ga ahalin wadanda suka mutu da suka jikkata a hadarin jirgin kasan jihar Legas a yau Alhamis 9 ga watan Maris a 2023.
Hukumar kula da sufurin jiragen kasa a Najeriya ta ce direban Motar Bas din ma'aikata ne ya yi gangancin tsallake layin dogo duk da motoci da yawa sun tsaya.
Jihar Legas
Samu kari