Jihar Legas
Jam'iyyar NNPP mai kayan marmari ta ce ko da was ba ta shiga wata tattaunawar haɗa maja da wasu jam'iyyun siyasa ba kuma ba ta sha'awar yin haka.
Kotun daukaka kara ta amince da hukuncin Kotun zabe, inda ta fatattaki kararrakin jam'iyyun PDP da LP da suka kalubalanci nasarar Gwamna Sanwo-Olu na jihar Lagas.
Kotun daukaka kara za ta zartar da hukunci kan makomar Babajide Sanwo-Olu a matsayin gwamnan jihar Lagas a yau, a shari’ar da ke neman a tsige shi.
An shiga jimami bayan rasuwar shahararren matashin mawaki mai suna Oladipopu Olabode Oladimeji da aka fi sani da Oladips wanda ya rasu a daren jiya Talata.
Makarantun gwamnati a Legas suka rufe ayyukansu bisa bin umarnin kungiyar kwadago ta NLC. NLC ta bayar da umurni na neman ma’aikata su fara yajin aiki a fadin kasar.
A jiya ne wani mai mota ya yi ajalin 'yan mata biyu masu sharan titi a Legas yayin kauce wa jami'an LASTMA, ya mika wuya a daren jiya Litinin 13 ga watan Nuwamba.
Hukumomin Saudiyya sun soke bizar yan Najeriya su 264 da suka tafi kasar mai tsarki don yin Umrah da wasu hidimomin. Da isarsu aka sanar da su cewa a soke bizar.
Wasu masu sharan titi biyu sun rasa ransu bayan direban mota ya murkushe su yayin da ya ke kokarin kauce wa kamun jami'an LASTMA a jihar Legas a yi Litinin
Wata mata mai suna Rachel Johnson ta rasa ranta a kokarin raba fada a cikin coci da ke jihar Legas, 'yan sanda sun bazama neman wanda ake zargi kan lamarin.
Jihar Legas
Samu kari