Jihar Legas
Shugaba Tinubu ya nuna kwarin gwiwa a tattaunawarsa da manema labarai a Legas, inda Reuben Abati ya ce ya so yiwa Tinubu 'yar kure amma bai samu dama ba.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bukaci 'yan Najeriya su taya shugabanni da addu'a, kaunar juna, zaman lafiya, da hadin kai yayin bikin Kirsimeti na bana.
Yayin da wata kungiya ke shirin taro kan shari'ar Musulunci a Oyo, Ƙungiyar matasan Yarbawa ta yi fatali da shirin kafa kotunan Musulunci a yankinsu.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya ce jami'an tsaron kasar nan su na kokari matuka. Ya ce yanzu haka ana samun saukin tafiye-tafiye. a wasu daga cikin titunan kasar.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi magana kan yadda cire tallafin mai ya shafi mutane da tattalin arzikinsu inda ya ba da labarin yadda lamarin ya shafi wani abokinsa.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya shawarci ‘yan Najeriya su koyi yadda za su rage amfani da makamashi domin magance matsalar hauhawar farashin kudin wutar lantarki.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya ba zai taba farashin 'yan kasuwa ba Wannan martani ne a kan ko gwamnati za ta rika kayyade farashi kaya don rage hauhawar farashi.
Shugaban kasa Bola Ahmed ya shirya tattaunawa da 'yan jarida a daren ranar Litinin. Shugaban kasan zai yi tattaunawar ne bayan ya shafe kusan shekara biyu a mulki.
Limamin masallacin Lekki ya ce ba a lika banar 'Yesu ba Allah ba ne' don cin zarafin wani ba, amma sun cire ta don zaman lafiya, kuma za su gyara su dawo da ita.
Jihar Legas
Samu kari