Jihar Legas
Dakarun soji da ke atisayen Safe Heaven (OSH) sun samu nasarar cafke wanda ake zargi da kashe Sarkin Fulani a jihar Filato. An kama shi a gidan kallon kwallo a Legas
Jami'an hukumar NDLEA sun yi nasarar cafke wasu makafi uku da ake zargin su da safarar miyagun daga jihar Legas zuwa Kano, an kama su ne a Abuja.
Tun yana gwamnan jihar Legas, aka saba ganin Shugaba Tinubu da huluna masu dauke da tambari iri daya. Wannan karon, Sarkin Yarbawa ya bayyana ma'anar wannan tambari.
Kotun ɗaukaka kara mai zama a jihar Legas ta maida wa Ogah da kujerarsa ta mamban majalisar tarayya daga jihar Abiya, ya soke wata daga jihar Enugu.
Hukumar EFCC ta samu izini daga babbar kotun Legas kan kamo wani dan kasuwa da take tuhumarsa da aikata laifin zamba ta naira biliyan hudu da miliyan dari takwas.
Rayukan mutum uku sun salwanta yayin da wasu mutum biyu suka samu munanan raunuka a wani ƙazamin hatsarin mota da ya auku yankin Ikorodu na jihar Legas.
Aan samu tashin wata mummunar gobara a wata babbar kasuwa a jihar Legas, inda ta laƙume kayayyakin miliyoyin naira. Ba a samu asarar rayukan mutane ba.
Dillalan simintin BUA sun bayyana cewa tsadar ɗauko kaya daga masana'anta da rashin manyan motocin kamfanin ya sa ba zasu iya sauke farashi zuwa N3500.
Rahotanni sun nuna cewa an ceto gawar mutum biyu biyo bayan hatsarin jirgin ruwan da ya afku a jihar Legas ranar Alhamis da daddare, wasu huɗu sun jikkata.
Jihar Legas
Samu kari