Jihar Legas
Shugaba Bola Tinubu ya yi wasu nade-nade da su ka jawo cece-kuce a tsakanin al'umma tun bayan hawanshi karagar mulki a watan Mayu na wannan shekara.
Babban lauya a Najeriya, Femi Falana ya soki Bola Tinubu kan nadin shugabannin EFCC da ICPC dukkansu a yankin Kudu maso Yammacin kasar, ya ce ya sabawa doka.
Labarin da muke samu ya bayyana yadda wasu ahali suka shiga tashin hankali bayan da aka bayyana aukuwar wani hadarin mota da ya auku a wani yankin Legas.
Shugaban cocin RCCG a Najeriya, Fasto Enoch Adeboye ya bayyana cewa su na tare da kasar Isra'ila yayin da ake ci gaba da gwabza mummunan fada a yankin.
Hukumar sojin Najeriya ta kaddamar da atisayen tsaftace wurim da bama-bamai suka fashe a Ikeja, babban birnin jihar Legas shekaru 21 da suka wuce a jihar Legas.
Rahotanni da ke zuwa sun tabbatar da cewar 'yan gidan magajiya a Lagas sun mamaye manyan kasuwanni inda suke neman kwastamomi da za su kwashe su.
Yanzu muke samun labarin yadda gwamnatin jihar Legas ta bayyana shirinta na rushe wasu kasuwanni guda uku saboda cunkoso da ake yawan samu a jihar.
Hatsarin mota ya yi ajalin mutane 4 yayin da wasu da dama su ka jikkata bayan mummunar hatsarin mota da ya afku a kan hanyar Legas zuwa Ibadan a jihar Legas.
Kotun da ke sauraron ƙarar ɗan sandan da ya halaka lauya a jihar Legas ta zartar da hukuncinta. Kotun ta yanke hukuncin kisan ne bayan ta same shi da laifi.
Jihar Legas
Samu kari