Lafiya Uwar Jiki
Shugabannin likitoci sun ce tun da aka yi zama kwanaki da su ka wuce, ba a waiwaye su ba saboda NARD za ta tafi yajin-aiki idan gwamnati ba ta dauki mataki ba
Wata mata mai ɗauke da juna biyu, ta rasa ranta a wani asibitin gwamnati da ke Lafia babban birnin jihar Nasarawa. Matar ta rasu ne sakamakon rashin samun.
Garuruwa akalla 30 ake tunanin za su yi fama da matsalar annoba a Najeriya. Wani jami’in NEMA ya fitar da sanarwa cewa a shiryawa ambaliyar ruwa da zai barke.
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya kai ziyarar ba zato ba tsammani babban Asibitin Dutse, babban birnin jihar, ya kama malaman lafiya suka sayar da magani.
Jita-jita sun fara yawo a gari Gwamnan jihar Ondo ya mutu wajen neman magani. Gwamnan rikon kwarya na jihar ya yi magana kan rade-radin mutuwar Rotimi Akeredolu
Masana lafiya sunyi magana ko kuma sun tofa albarkacin bakinsu kan wanda suke da kokarin rike fitsari da sunan jarumta, ko kin yinsa yayin da suke jin sa..
Bola Tinubu ya kawo karshen rikicin da aka shekara ana yi a OAUTHC. Olayinka Oladiran Adegbehingbe ya zama sabon Shugaban asibitin koyon aiki na Obafemi Awolowo
Bincike da NAFDAC ta yi kan Indomie ya nuna cewa taliyar da ake amfani da ita a Najeriya ba ta da wata matsala, a dalilin haka hukumar ta NAFDAC ta ce za a iya.
Jamia'an 'yan sandan jihar Ondo sun yi nasarar kama wasu ma'aikatan asibiti guda biyu da mai gadi bisa zargin sace mabiyiya a jihar Ondo na Kudancin kasar.
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari