Labarin Sojojin Najeriya
Jami'an tsaro na Operation Hadarin Daji da ke Arewa maso Yamma sun yi nasarar cafke wani ciyaman din jam'iyya na gunduma a Zamfara da ake zargi da safarar bindigu.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar halaka miyagun yan ta'dda 10 a wani samame da suka kai a yankin Arewa maso Yamma. Sun kuma cafke shugaban yan bindiga.
Karamin ministan tsaron Najeriya, Bello Matawalle, ya ce ma'aikatar tsaro zata gudanar da bincike kan rahoton cin hancin da aka wallafa kan hafsan sojojin ruwa.
Air Marshal Hassan Abubakar, shugaban rundunar sojin sama ya roki gwamnati da al'ummar jihar Nasarawa da su yafe masu kan kisan yan farar hula bisa kuskure a 2023.
Hedkwatar tsaro ta jaddada cewar bata goyon bayan wani bangare a kasha-kashen jihar Filato yayin da ta bayyana shirinta na gayyatar shugaban CAN kan zarginsa.
Dakarun sojoji sun samu nasarar ragargazar yan ta'adda a jihar Kebbi. Dakarun sojojin sun kuma ceto mutanen da yan ta'addan suka yi garkuwa da su.
Jami’an hukumar tsaron farin kaya ta kasa sun cafke shugaban kungiyar Miyetti Allah Kautal Haure, Bello Bodejo, kan kafa kungiyar ‘yan banga a Nasarawa.
Wani tsohon soja ya bukaci Bola Tinubu ya binciki abin da ya kashe hafsun soja. Bayanai sun fito shekaru kusan 3 da hadarin jirgi ya kashe Janar I. Attajiru.
Dakarun sojin sama na Najeriya sun samu nasarar halaka wani kasurgumin shugaban yan ta'adda wanda ya dade yana addabar bayin Allah a jihar Kaduna.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari