Zaben jihohi
Mun tattaro jerin gaba 6 da su ka fi zafi a siyasar Najeriya. Magoya bayan Rabiu Kwankwaso da na Malam Ibrahim Shekarau da Abdullahi Ganduje ba su jituwa a Kano
Jam’iyyu da ‘yan takara daukaka sun daukaka kara zuwa Kotun Koli a kan zaben gwamnoni irinsu Kano, Filato, Abia, Delta, Kuros Riba, Ribas, Legas da Sokoto.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya zargi jam'iyyar PDP da amfani da addini da kuma kabilanci don kawo rudani a jihar kan hukuncin zaben jihar.
A cewar Zaura, canja kudin da Buhari ya yi ana dab da babban zaben kasar, ya jefa 'yan Najeriya cikin mawuyacin hali wanda ya tilasta su juya wa jam'iyyar baya.
Akalla ciyamomin kananan hukumomi 21 suka bar ofisoshinsu da kuma kansiloli 239 a jihar yayin da su ka kammala wa'adinsu na shekaru uku a kan kujerun.
Gwamnonin jihohi 19 na Arewa sun shiga wata ganawa a jihar Kaduna don tattauna batun tsaro da tattalin arzikin shiyyar. Sai dai akwai gwamnoni 6 da ba su halarta ba.
Gwamnatin jihar Kebbi ta sha alwashin korar duk wani kwamishina da ya siyar da motar da gwamnatin ta ba shi. Akalla kwamishinoni 26 ne suka samu kyautar mota.
Gwamnan jihar Ondo, Oluwarotimi Akeredolu, ya sanar da daukar hutu a ranar Laraba, 13 ga watan Disamba, 2023 don zuwa neman lafiyarsa. Aiyedatiwa zai zama gwamna.
Babbar Kotun Tarayya ta yi hukunci kan shari'ar dan takarar gwamna a jam'iyyar SDP a Kogi, Murtala Ajaka da Gwamna Yahaya Bello inda ta ce tararsa miliyan 500.
Zaben jihohi
Samu kari