Kiwon Lafiya
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babangana Umara Zulum a ranar Alhamis ya yi basaja ya kai ziyara wasu asibitocin jihar inda ya ga jami'ai na karban kudi N8,000 zuw
Majalisar dattawar Najeriya ta yi Alla-wadai da shirin da ma'aikatar kiwon lafiyan Najeriya ke yi na karban bashin $200 million (N82,070,388,916.76) a kasafin.
Karon farko, an samu nasarar dasa kodar Alade cikin dan Adam ba tare da wani matsala ba, wani sabon bincike da ka taimakawa mutane masu matsalar cutar koda.
Asusun bada tallafin kuɗi na NSSF, ya bada tasa gudummuwar ga wasu jihohin Najeriya shida, domin ganin an daidaita kowa wajen allurar rigakafin cutar korona
Ministan kwadugo da samar da aikin yi, Dakta Chris Ngige, ya bayyana cewa ba ƙaramar sa'a likitici masu neman kwarewa suka taka ba, kasancewarsa a minista.
Kungiyar Lafiyar Duniya (WHO) ta amince da rigakafin RTS,S/AS01 (RTS,S) na ciwon zazzabin sauro watau Malariya don yiwa kananan yara a kasashen nahiyar Afrika.
Cutar amai da gudawa wadda aka fi sani da kwalara ta shiga jihar Kebbi, inda zuwa yau Laraba aka tabbatar da ta kashe akalla mutum 146, wasu 2,028 sun kamu.
Abeokuta - Ministan lafiya, Osagie Ehanire, ya bayyana cewa zazzabin cizon sauro wato (Malaria) na kashe akalla mutum tara a kowace awa ɗaya a faɗin Najeriya.
kungiyar masu jinyar marasa lafiya reshen jihar Ondo sun tsunduma yajin aikin gargadi na tsawon kwanaki uku akan rashin biyansu hakkokinsu yadda ya kamata.
Kiwon Lafiya
Samu kari