Labaran garkuwa da mutane
Masoya sun shirya addu’o’i na musamman domin Allah ya bayyana Abubakar Dadiyata. Gwamnan Jihar Kano ya yi alkawari cewa za su yi bakin kokari wajen gano shi.
Wasu tsagerun 'yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun halaka manaja a gidan gonan tsohon sanatan Kwara ta kudu, Mista Simeon Suleiman Ajibola.
Boka Akwa Okuko Tiwara Aki, wanda masu garkuwa da mutane suka sace a otal ɗinsa da ke jihar Anambra, ya bayyana dalilin da yasa ya bi 'yan ta'addan ba. Ya ce.
Miyagun 'yan bindiga sun sace wani Likita a kan hanyarsa ta zuwa duba aiki yaƙi da cutar cuzon sauro a jigar Benuwai ranar Litinin, yan sanda suna kan bincike.
Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun tafi Saudi da kudin da yake da alamar tambaya. Ana ta ram da ‘Yan bindiga da matansu da su ka dawo daga sauke faralin.
Kwanaki kadan bayan Kayode Egbetokun ya canji Alkali Baba a matsayin IGP, Gwamnatin tarayya tayi na’am da karbe wasu ‘yan sanda da ke aikin gadin ‘yan siyasa.
Jami'an yan sanda a jihar Bauchi sun yi nasarar damke wasu masu garkuwa da mutane bakwai sannan sun kuma kwato makamai guda hudu a karamar hukumar Alkaleri.
Masu garkuwa da mutane da suka yi basaja a matsayin marasa lafiya sun dauke wata babbar likita a Calabar babban birnin jihar Kuros Riba. Jami'an 'yan sandan.
Gwamnatin jihar Kebbi ƙarkashin gwamna Dakta Nasir Idris ta samu nasarar ceto mutane 30 da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a karamar hukumar Danko-Wasagu.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari