Labaran garkuwa da mutane
Miyagun yan bindiga da Kotu ta ayyanasu a matsayin 'yan ta'adda sun sace ɗaliban makarantat sakandiren jeka ka dawo a yankin karamar hukumar Kachia, Kaduna.
Wasu tsagerin yan bindiga kai hari, sun halaka mutane bakwai sannan suka yi garkuwa da wasu 26 a garuruwa bakwai da ke karamar hukumar Mashegu ta jihar Neja.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun sace daliban jami'a guda biyu a jihar Zamfara, inda suka kutsagidan kwanan dalibai don aikata wannan mummunan barna da suka yi.
Yayin da musulmai ke ta azumi, 'yan ta'adda sun ci gaba da aikata laifi a jihohin Arewacin Najeriya. Sun kashe mutane da yawa a jihar Katsina da ke Arewaci..
Kwanakin baya aka dauke wani Mai ba Gwamnan Zamfara shawara a kan siyasa. A makon nan Ibrahim Ma’aji ya kubuta daga hannun ‘yan bindiga bayan an biya kudi
Jami'an rundunar yan sanda a jihar Kogi sun yi nasarar ceto mutum 13 da aka yi garkuwa da su daga wani Otel da ke yankin Eleite a hanyar titin Lokoja-Ajaokuta.
Wasu mahara da ake kyautata zaton yan fashin daji ne sun yi awon gaba da mai baiwa gwamnan jihar Zamfara shawara kan harkokin siyasa, Alhaji Ibrahim Ma’aji
Wasu miyagun yan ta'adda sun halaka Malamin cocin ECKWA a yankin karamar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna, sun yi awon gaba da matarsa kana sun sako sama da 100.
Zababben ‘dan majalisar Gbako ya sha da kyar ne a sakamakon harin da aka kai masa a Gyado a Benuwai. A makon da ya gabata aka yi zaben jihohi, Dajoh ya ci zabe.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari