Labaran garkuwa da mutane
Rundunar yan sandan Najeriya ta reshen jihar Nasarawa, sun yi holen mutane da dama da ake zargi da laifi ciki har da hatsabiban masu garkuwa da mutane a jihar.
An zubar da jinin Bayin Allah a Zamfara a lokacin da Musulmai ke da azumi a bakinsu. Mazauna Birnin Magaji sun bayyana irin kisan dauki dai-daya da ake yi masu.
Kungiyar ɗaliban Zamfara ta tabbatar da kubutar dalibai mata guda biyu na jami'ar tarayya dake Gusau, Maryam da Zainab, bayan shafe kwanaki 12 a hannun mahara.
Rahotanni sun nuna cewa rijistaran kotun shari'ar Musulunci da ke garin Ibbi, karamar hukumar Mashegu, jihar Nejaz Mallam Namaru, ya rasu a wurin masu garkuwa.
‘Yan sanda sun cafke wanda ake zargi bayan wani yunkurin yin fashi da makami a Abuja. ‘Yan fashi da makamin sun yi niyyar aukawa mutanen Unguwar Apo a makon nan
A wani kauye da yake cikin karamar hukumar Kabba Bunu ta jihar Kogi, ‘Yan bindiga sun kai harin tsakiyar dare, sun yi awon gaba Mai Martaba da wasu mutum biyu.
Bayan shafe yan kwanaki a hannun masu garkuwa, Farfesa Onje Gye-Wado ya samu yanci daga hannun wasu masu garkuwa da mutane da suka tafi kauyensu suka sace shi
Miyagun masu garkuwa da mutane da suka sace tsohon gwamnan jihar Nasarawa, Farfesa Onje Gye-Wado sun tuntubi iyalansa sun nemi a biya naira miliyan 2 na fansa.
Rahotanni daga jihar Zamfara na nuna cewa 'yan ta'adda sun tarkata matasa maza da mata da suka shiga jeji yo itace, sun yi garkuwa da su ranar Jumu'an nan.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari