Jihar Kebbi
Gwamnatin jihar Kebbi ya warware rawanin hakimai uku bisa aikata laifukan da uka haɗa da rashin ɗa'a, rashin ladabi ga na gaba da sauransu, ta ce sun saɓawa dokoki.
Dakarun sojoji sun samu nasarar ragargazar yan ta'adda a jihar Kebbi. Dakarun sojojin sun kuma ceto mutanen da yan ta'addan suka yi garkuwa da su.
Dakarun rundunar sojin Najeriya da haɗin guiwar yan banga sun ceto mutum 4 yayin da suka kai samame mafakarsu a kauyen Sabon Birni, jihar Kebbi jiya.
Gwamma Nasir Idris na jihar Kebbi ya samu tarba mai ban mamaki yayin da ya ka Birnin Kebbi bayan Kotun Koli ta tabbatar da zaɓensa a a matsayin gwamna.
Kotun Koli ta tabbatar da nasarar Gwamna Nasir Idris a matsayin gwamnan jihar Kebbi inda ta yi watsi da korafe-korafen dan takarar jam'iyyar PDP.
A yau Juma'a 19 ga watan Janairu ne Kotun Koli za ta yanke hukunci kan shari'ar zabukan gwamnoni a jihohin Nasarawa, Kebbi, Gombe, Delta da kuma Ogun.
Kotun kolin Najeriya ta zabi ranar Jumu'a, 19 ga watan Janairu, 2024 domin yanke hukunci kan taƙaddamar zaɓen gwamnonin jihohi biyar na watan Maris, 2023.
Shugaban ASUU reshen jihar Kebbi ya tabbatar da yin garkuwa da babban malamin jami'ar kimiyya da fasaha da ke Alieru, har yanzun ƴan sanda ba su yi magana ba.
Kotun koli a Najeriya ta tanadi hukuncinta kan taƙaddamar wanda ya samu nasara a zaben gwamnan jihar Kebbi da aka yi ranar 18 ga watan Maris, 2023.
Jihar Kebbi
Samu kari