Kasashen Duniya
'Yan jarida na taka rawa wajen samar da bayanai da rahotanni ga al'umma. Sai dai akwai kasashen da ba su da cikakken 'yancin gudanar da ayyukansu cikin walwala.
Akalla ma'aikata 200 ne ake fargabar za su rasa aiki a yayin da babban kamfanin kimiya na kasar Amurka, Microsoft, ya fara shirye-shiryen rufe ofishinsa na Najeriya.
Yayin da aka shafe sama da mako ɗaya Tinubu bai dawo Najeriya ba bayan taron Saundiyya, mun gaɗa muku abubuwan da tafiyar da shugaban ƙasar ya yi ta kunsa.
Gwamnatin tarayya ta yi martani kan wani rahoto da ake yadawa na cewa tana tattaunawa da Amurka da Faransa kan kafa sansanonin sojinsu bayan barin yankin Sahel.
Sojojin Nijar sun cafke kasurgumin dan bindigar nan na Najeriya, Kachallah Mai Daji a Illela a lokacin da yake yunkurin satar dabbobi a kan iyakar Najeriya da Nijar.
Sakamakon dumbin bashin Naira biliyan 132.2 da kuma yunkurin cimma bukatun gida, Najeriya ta takaita tura wutar lantarki zuwa zuwa Benin, Niger, da Togo.
Fira Ministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya tabbatar da cewa gwamnatin kasar ta shirya rufe gidan talabijin na Aljazeera kan goyon bayan Hamas.
Hizbullah ta harba rokoki ga Isra'ila bayan wani hari da Isra'ila ta kai a wani kauye da ke kudancin Lebanon a ranar Lahadi wanda ya yi silar mutuwar mutane da dama.
Kasar Turkiyya ta dakatar daa harkokin kasuwanci da Isra'ila saboda gallazawa Falasdinawa. Kasar ta ce har sai isra'ila ta bude kofar shiga Gaza za ta dage dokar.
Kasashen Duniya
Samu kari