Kasashen Duniya
Rahotanni na nuni da cewa jirgin da ke dauke da mataimakin shugaban kasar Malawi, Saulos Klaus Chilima da mutane tara ya yi hatsari kuma babu wanda ya tsira.
Wani jirgin sama dauke da mataimakin shugaban kasar Malawi, Saulos Klaus Chilima da wasu mutane tara ya bace, kamar yadda fadar shugaban kasar ta sanar.
Babban ministan Isra'ila, Benny Gantz ya ajiye aiki bayan sabani da ya samu da firaminista Benjamin Netanyahu kan rikicin da ake tsakanin Isra'ila da Falasdinawa.
Babu wata hukumar gwamnati da ke iya dokance hada-hadar kudi a kasuwar Crypto. A wannan rahoto, mun tattara muhimman bayanai game da amfani da illolin Crypto.
Jami'an tsaro na musamman sun kama gungun yan damafara masu cutar mutane da sunan sama musu izinin aikin Hajji a Makka. An kama su da abubuwa da dama.
Hukumomi a kasar Saudiyya sun bayyana cewa kimanin maniyyata ‘yan kasashen waje miliyan daya ne suka isa aikin hajjin bana yayin aka kirkiri kwagirin Nusuk.
An gano wata tsohuwa mai shekaru 74 da ta mutu a wani gidan kula da tsofaffi na Nebraska tana numfashi lokacin da a ke kokarin yin jana’izarta, in ji hukumomi.
Rahotanni sun bayyana cewa asusun ajiyar kudin Najeriya na kasar wajen ya ragu sosai a cikin mako 10 da suka gabata, kamar yadda alkaluman CBN ya nuna.
An tattara cikakken jerin sunayen ƙasashen Afirka da suka canza taken kasarsu bayan da Tinubu ya rattaba hannu kan kudurin taken Najeriya na 2024 ya zama doka.
Kasashen Duniya
Samu kari