Kasar Saudiya
Shugaban kungiyar Izala, Limaman babban masallacin Abuja da Aso Rock, da Alhaji Aminu Ado Bayero da Alhaji Nasiru Ado Bayero sun sha ruwa da shugaban kasa jiya
Shugaba Buhari ya yi aikin Umrah cike da matakan tsaro, bayan ya isa masallacin Harami da ke garin Makkah, kasar Saudiyya a ranar Laraba, 12 ga watan Afrilu.
Mai bai wa shugaba Buhari shawara kan kafafen yada labarai, Mallam Garba Shehu, ya ce shugaban ya samu tarba daga mataimakin gwamna Sa'ud Khalid Al-Faisal.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, a ranar Talata zai bar babban birnin tarayya Abuja zuwa Saudiyya don ziyarar aiki na kwana takwas tare da yin aikin Umrah
Hukumar jindadin Alhazai ta birnin tarayya Abuja, ta sanya ranar kammala biyan kuɗin Hajjin bana ga maniyyatan da ba su kammala cikasa kuɗin Hajjin bana ba.
Hukumar jin daɗin alhazai ta ƙasa (NAHCON) ta bayyana farashin kujerrar aikin Hajjin bana 2023 inda ta tasarwa miliyan N3m amma a wasu jihohin an samu kari.
Albarkacin watan azumi, Sarkin Saudi ya raba kayan abinci ga gidaje 500 a jihar Kano. Hukumar bada agajin gaggawa a kasar nan, ta raba kayan abinci a Bunkure.
An samu asarar rayuka yayin da mutane da dama suka samu raunika a wani mummunan haɗarin mota da ya ritsa da Alhazai masu gudanar da aikin Umrah a Saudiyya.
Kasar Saudiyya ta bayyana daukar mataki kan masu zuwa ziyarar ibada kasar amma su bige da daukar hotuna a madadin yin abin da ya kawo su na ibada don ALlah.
Kasar Saudiya
Samu kari