Kasar Saudiya
Rahotannin da ke samun jaridar Daily Nigerian na bayyana cewa jakaden kasar Saudi Arabia a Najeriya, Adnan Bostaji ya rasu a yau. Duk da ba a fitar da rahoton daga ofishin jakadancin ba, jaridar Daily Nigerian ta gano cewa jakaden
A jiya da dare ne gangar danyen mai ya koma $54 a kasuwannin Duniya. Mai ya rage kudi ne a sakamakon barkewar annobar Coronovirus a China.
‘Yan Majalisun Amurka ba sa goyon-bayan hana Najeriya ziyarar kasar. Yanzu haka Shugabar majalisa za ta kawo kudiri a majalisa da zai yi fatali da shirin Shugaba Trump.
Kwanan nan Musulmai za su samu garabasar zuwa aikin Hajji a kasar Saudiyya yayinda Zhikrullahi Hassan, zababben Shugaban hukumar aikin hajji ya yi alkawarin yanke farashin kudin da ake biya.
Gwamnatin kasar Saudiyya ta bayyana cewa Yahudawa yan kasar Isra’ila ba su da wuri a kasar Saudiyya, don haka ba sa gayyatarsu, kamar yadda ministan harkokin kasashen waje na Saudiyya, Yarima Faisal bin Farhan ya bayyana.
Mun ji cewa Saudi za ta saye Kungiyar Newcastle United a kan fam £350m. Kwanaki dai an ta surutun cewa Sheikh Khaled bin Zayed Al Nehayan zai saye kungiyar ta Newcastle.
Kwanan nan aka hana wasu ‘Yan Mata fita zuwa kasashen waje haka kurum. Abin da ya sa NIS ta ki barin su shiga jirgi shi ne lalata su ke neman zuwa su yi a waje.
Shugaban kasa Buhari ya yi magana game da barazanar hana ‘Yan Najeriya zuwa Amurka. Najeriya ta na so ido ta ga ko za a hana mutanenta zuwa kasar Amurka.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari da Takwarorinsa sun halarci taron kasashen Afrika da Ingila. UK ta ce za ta wagewa mutanen Afrika kofa. #UKAfricaInvestmentSummit @UKinNigeria.
Kasar Saudiya
Samu kari