Kasar Saudiya
Da alamu dai Kudi ya jawo Gwamnatin Kasar Saudiyya ta halattawa Cristiano Ronaldo zaman daduro tare da Georgina Rodriguez wanda suka suna tare, amma babu aure.
Fitaccen dan kwallon kafan Portugal ba zai buga wasan farko da aka tsara ba a kasar Saudiyya saboda kakaba masa haramci da aka yi a kwanakin baya; a United.
A wani mataki mai daukar hankali, an samu mutane da suka kai miliyan shida a cikin kankanin lokaci bayan shigowa Ronaldo kulob din kwallon kafa ta Saudiyya.
Bola Ahmed Tinubu, ‘dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar APC, ya dawo daga kasa mai tsarki. Ya ziyarci kasar ne domin yin Umra yayin da zabe ke gabatowa.
Kasar Saudiyya ta bayyana adadin mutanen da ta amince su ziyarci kasar don yin aikin hajjin badi daga Najeriya. An fadi yadda lamarin zai kasance a shekarar.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Abubakar Bukola ya zabi tafiya kasa mai tsarki domin mika godiyarsa ga allah yayin da zai cika shekaru 60 a gobe Litinin.
Kasar Amurka ta bayyana matsayarta na karshe kan batun karar da aka shigar na zargin da ake yiwa yariman Saudiyya Muhammad Bn Salman. Amurka ta ba da bayani.
Alamu na nuna Cristiano Ronaldo zai koma taka leda a kasar Saudi Tsohon ‘dan wasan na kungiyar Madrid, Manchester a Juventus, kuma ‘Dan wasan zai bar Turai.
Kasar Saudiyya ta bayyana bude wani tsohon babban birninta da ke da dimbin tarihi, ta ce kowa zai iya ziyarta don ba ido aminci da kuma ganin yadda ginin yake.
Kasar Saudiya
Samu kari