Kasar Saudiya
Akalla ‘Yan Najeriya 8 da ke zaune a Amurka su ka samu nasara a zaben ‘Yan Majalisa da aka yi. A Georgia bakeke biyar suka yi nasara a jam'iyyar Democrat mai-ci
Wani ‘Dan Najeriya a Ingila ya Koka da ya cika tankin tankin mota a kan N60000. A Najeriya wannan kudi ya isa kamfani ko gwamnati ta albashin ma’aikata biyu.
Legacy Logistics LLC Ltd sun yi da’awar taimakawa Atiku Abubakar da biza. Lauyoyin kamfanin sun fara maganar kai shi kotu idan bai fito masu da hakkinsu ba
An yi albishir da cewa kayan yakin da Najeriya take sauraro daga Turkiyya za su iso, wannan yana cikin yarjejeniyar da aka yi alkawari a shekarar da ta wuce
Gwamnatin Tarayyar Najeriya zata samu $1.8 biliyan daidai da N786.60 biliyan daga bankin cigaban Musulunci domin aiwatar da manyan ayyuka. Zata gina ofis Abuja.
Wani mutumi ya zagi Hon. Abike Dabiri-Erewa a gaban kowa. Amma da Abike Dabiri-Erewa ta maida masa martani, sai mutane suka rike cewa bai kamata ta biye masa ba
Rasuwar Sarauniya Elizabeth ta II na nadin Sarki Charles III ya sa mutane sun samu karin bayanai dangane da gidan sarautar Birtaniya da wasu gidajen sarautan a
Katsina - Dan majalisa mai wakilan karamar hukumar Bakori a majalisar dokokin jihar Katsina, Dr Ibrahim Aminu Kurami, ya rasu a Saudiya. Dan majalisar ya tafi k
A jiya Saudi Arabiya tayi wani canje-canje a gwamnati, Mohammed Salman ya zama Firayim Minista. Ibn Salman ya dare kujerar Mahaifinsa mai shekara 86 a Duniya.
Kasar Saudiya
Samu kari