Kasar Saudiya
Ba tare da tantama ba, zama limamin masallacin Annabi shi ne abu mafi girma, karramawa da alfahari a duniyar Musulunci baki daya. Ba Allah ke bai wa damar ba.
Hukumar ta fitar da sanarwar a hukumance game da sabon tsarin, wanda ke hana mahajjata daukar Zamzam - ruwan rijiyar Zamzam zuwa kasashensu gabanin Hajji...
Wani mutumi 'dan Afirka ya saida gida daya tilo daya mallaka don samun damar zuwa kasa mai tsarki yayi Umara a watan Ramadanan wannan shekarar nan da hajji.
An haramta wa mazan Saudi auren daga auren matan Pakistan, Bangladesh, Chadi da Burma. An sanar da hakan ne don hana mazan Saudi karfin guiwar auren mata waje.
Hukumar jin dadin alhazai ta jihar Kano ta baiwa maniyyata zuwa hajji wa’adin kwanaki bakwai domin su kammala biyan kudinsu. Ta kuma ce tsoffi ba za su ba.
Bayyanar mai neman kujerar majalisar wakilai daga Legas dauke da fostar Bola Ahmed Tinubu a masallacin Harami da ke kassar Saudiyya ya janyo maganganu da yawa.
Ghasoon Najimi, wata malamar makaranta wacce ke kan hanyarta ta zuwa makaranta dauke da kyautuka da niyyar raba musu ta tafka hatsari ta rasa ranta a Saudi.
Ana dab da buda baki, wani mutumi ya garkame mahaifinsa, mahaifiyarsa, 'dansa da 'diyarsa, wadanda ke azumi a gidan a Saudiyya gami da banka wa gidan wuta.
Labari da duminsa dake shigowa na nuna cewa ba'a ga jinjirin watan Shawwal a kasar Saudiyya ba a yau Asabar, 29 ga watan Ramadan, wanda yayi daidai da 30 ga wat
Kasar Saudiya
Samu kari