Jihar Kano
Labarin da ke iso mu ya bayyana yadda kotun sauraran kararrakin zabe ta tabbatar da tsige dan majalisar wakilai daga Kano bisa aikata rashin gaskiya.
Al'ummar Yarbawa mazauna Kano sun gudanar da taron addu'a ta musamman don neman Allah ya yi wa jagoran Kwankwasiyya, Alhaji Rabiu Musa Kwankwaso jagoranci.
Wani magidanci mai suna Malam Ali ya garzaya wata kotun shari'ar Musulunci da ke zamanta a rijiyar Lemo da ke cikin birnin Kano domin neman kotun ta dakatar da.
Majalisar zartarwa ta jihar Kano ta ce ta amince da sakin kudi naira biliyan 4.8 domin aiwatar da ayyuka daban-daban a jihar. Abba gida gida ne ya sanar da hakan.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kano sun haramta hawan angonci da kilisa da kuma taron majalisi don dakile matsalar tsaro da ake samu a birnin Kano baki daya.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, shugaban kwamandan Hisbah ta jihar Kano, ya bayyana cewa za a yi kaɗe-kaɗe a wajen auren zawarawa da 'yan mata da za a yi a Kano.
Kwanan nan Abba Kabir Yusuf ya hadu da wani matashi a Kano. Yusuf Sulaiman Sumaila ya maida N328,115.75 da aka tura cikin asusun mahaifinsu wanda ya rasu a 2022
Wani matashi ya yi abun a yaba a jihar Kano bayan ya dawo da albashin da gwmatiɓta riƙa biyan mahaifinsa a Kano. Gwamna Abba Yusuf ya yaba masa sosai kan hakan.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf ta bayyana cewa bata kowani shiri na rusa wata gada a garin Gwarzo, hedkwatar karamar hukumar Gwarzo.
Jihar Kano
Samu kari