Jihar Kano
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya ce babu adalci alkalai guda uku ko hudu su sauya zabin miliyoyin mutane ba a zama daya na kotun zabe.
Ana bukatar takardun CTC domin jam’iyyar NNPP ta iya daukaka kara a shari’ar Kano. Takardun da ake bukata domin zuwa kotun koli ba su shigo hannun NNPP ba.
Wasu sun ce gaskiya kotu ba tayi adalci wajen zaftare kuri’u fiye da 165, 000 a zaben gwamnan Kano. Femi Falana SAN ya ce kotun koli za ta gyara wadannan kuskure.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya na ganin saboda Rabiu Musa Kwankwaso ake son raba shi da kujerar gwamna.Abba ya ce za su cigaba da aiki a karkashin jagorancin Kwankwaso.
Shugaban hukumar tace fina-finai ta jihar Kano kuma jarumi a Kannywood, Abba El-mustapha ya sanar da rasuwar darakta, Aminu S Bono ranar Litinin.
A jiya Rabiu Musa Kwankwaso ya yi zama da jiga-jigan jam’iyyar NNPP. Gwamnatin Abba Gida Gida za ta fara gina gadojin sama da biyan fansho a watan Nuwamban nan
Sakataren jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) na ƙasa, Olaposi Oginni, ya bayyana yadda Kwankwaso ya jawo kotu ta tsige gwamna Abba Kabir Yusuf.
Jigon jam'iyyar NNPP, Alhaji Abdulrasheed Adebisi ya bayyana cewa APC na kokarin kwatar kujerar jihar Kano karfi da yaji saboda zaben 2027 mai zuwa.
APC a jihar Kano ta yi kira ga daukacin mambobinta da duk ’yan kasuwar da suka yi asarar dukiyoyin a rusau din da gwamnati ta yi a jihar da su dauki azumi a yau.
Jihar Kano
Samu kari