Jihar Kano
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Ganduje ya bayyana yadda su ka yi amfani da kuskuren Rabiu Kwankwaso wurin illata su a kotu da Abba Kabir na Kano.
Farfesa Farooq Kperogi ya yi gargadin cewa jam’iyyar APC mai mulki za ta iya haddasa rikici a Kano. Kalaman na Kperogi na zuwa ne bayan tsige Gwamna Abba Yusuf.
Jigon jam’iyyar APC a jihar Kano, Ilyasu Kwankwaso, ya yaba da hukuncin da kotun daukaka kara ta yanke na tsige Gwamna Abba Yusuf tare da soke zaben sa.
Wani jigo a jam'iyyar New Nigeria People's Party (NNPP), Razaq Aderibigbe, ya soki hukuncin kotun daukaka kara da ta tsige gwamna Abba Yusuf na jihar Kano.
Mutane da dama sun samu raunuka bayan an samu ɓarkewar rikici a tsakanin manoma da makiyaya a jihar Kano. Rikicin ya jawo mutane da dama sun samu raunuka.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa ya umarci lauyoyinsa da su ɗaukaka ƙara zuwa kotun ƙoli kan hukuncin da kotun ɗaukaka ƙara ta yanke.
Abdullahi Abbas, shugaban jam'iyyar APC reshen jihar Kano ya ce nasarar da Gawuna ya samu a Kotun ɗaukaka ta waɗanda gwamnatin NNPP ta yi wa rusau ce.
Jama'a sun yi wa fitaccen jarumin masana’antar shirya fina-finai na Kannywood, Ali Nuhu, wanki babban bargo kan taya Nasir Gawuna murnar nasara a kotun daukaka kara.
Jagoran NNPP na ƙasa, Dakta Boniface Aniebonam, ya bayyana kaɗuwarsa bisa hukuncin Kotun ɗaukaka ƙara na tsige Gwamnan Abba Kabir Yusuf na jihar Kano.
Jihar Kano
Samu kari