Jihar Kano
Shugaban sashen kiwon lafiya na hukumar Hisbah Kano, Idris Ahmed Gama, ya fito a bidiyo yana rajin kare 'yancin masu auren jinsi. Hukumar Hisbah ta dauki mataki.
Kungiyar Progressives Front of Nigeria (ProFN) ta gargadi jam'iyyar NNPP da Rabiu Musa Ƙwankwaso kan bata sunan Shugaba Bola Tinubu saboda rikicin masarautar Kano.
Shugaban APC na Kano, Abdullahi Abbas, yace Gwamna Abba Kabir da Kwankwaso zasu sha kaye a zaben 2027. Yace suna amfani da rikicin sarauta wurin boye gazawarsu.
Bayan bullar kungiyar Wise, gwamnatin jihar Kano ta ba hukumar Hisbah umarnin cafke duk wata kungiya da aka samu tana tallatawa ko rajin kare masu auren jinsi.
A yammacin Asabar din nan matasa, musamman masu fafutukar kare hakkin dan Adam a Kano su ka fara kururuwar gano wata kungiya mai yada mugun nufi a Kano.
Hukumar kula da asusun bayar da lamunin karatu ta kasa (NELFUND) ta bayyana cewa dalibai daga makarantu mallakar jihohin kasar nan 36 za su samu lamunin karatu.
Gwamnatin jihar Kano ta yi martani kan bullar wata kungiya da ke tallata auren jinsi a jihar tare da kaddamar da bincike mai karfi domin daukar mataki kan lamarin.
Shugaban jam'iyyar NNPP, Hashimu Dungurawa ya bayyana yadda matsayar Bola Tinubu a rigimar sarautar Kano za ta kawo masa matsala a zaben 2027 da ke tafe.
Shugaban jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Hashim Dungurawa, ya zargi shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da goyon bayan Aminu Ado Bayero.
Jihar Kano
Samu kari