Jihar Jigawa
Kungiyar malaman jami'o'i, ASUU, na Jami'ar Tarayya da ke Jigawa ta yi zanga-zangan lumana don nuna fushinta kan zabtare albashin mambobinta da gwamnati ta yi.
Wasu attajirai da dama a kasar nan sun tattara kudaden tallafi tare da mikawa jama'ar Jigawa da ambaliyar ruwa ta shafa a kwanakin nan. An hada Naira N1bn.
Babbar kotun tarayya ta soke takarar Muhammad Haruna Idris a matsayin dan takarar dan majalisa mai wakiltan Kazaure, ta ayyana Bala Hamza halastacen dan takara.
Gobara tayi barna a sashin jami'ar karatu daga gida na Nigeria, NOUN, a jami'ar tarayya, Dutse, jihar Jigawa. Abin ya faru ne a ranar Asabar 12 ga watan Nuwamba
Yayin da ake ci gaba da tunkarar zaben 2023, jami'an hukumar EFCC sun kame wani jigon siyasa a jihar Jigawa. Sun kuma tafi dashi Abuja domin binciken kwa-kwaf.
A wani mataki na karfafawa mata gwiwa da rage talauci, gwamnatin jihar Jigawa ta kaddamar da rabawa mata akuyoyi 4,050 wanda shine karo na uku a tsarin. Da ya k
Jami'an hukumar Hisbah sun cika hannu da mutum 31 da suka hada da mata 25 a yankin Kazaure da ke jihar Jigawa kan aikata karuwanci da kuma kwankwadar barasa.
Mutanen da ba su ji dadin halayyar da gwamna Badaru ya nuna ga Ibtila'in Ambaluyar ruwan da ta faru, sun masa ihum bamayi bamayi yayin da yaje Gumel ran Asabar.
Mutane biyu sun riga mu gidan gaskiya sakamakon mummunan hatsarin mota da ya faru a hanyar Kiyawa zuwa Jahun a Jihar Jigawa. Kakakin hukumar tsaro ta NSCDC na J
Jihar Jigawa
Samu kari