Malamin addinin Musulunci
A yau Laraba ce aka samu labarin rasuwar tsohon kakakin Majalisar Wakilai, Ghali Umar Na'Abba a birnin Abuja, an binne shi da yammacin yau a Kano.
Wani babban malamin addinin islama, Sheikh Sulaiman Farooq Onikijapa, ya hango cewa nan gaba kaɗan Tinubu da Aregbesola zasu dawo inuwa ɗaya kamar da.
Gwamnatin jihar Niger ta sanar da haramcin sha da sayar da barasa a wasu kananan hukumomi tara na jihar, ciki har da Suleja. Za a tashi gidajen giya daga Minna.
Al'ummar Musulmai a jihar Bauchi sun ziyarci cocin Yalwan Kagadama da ke Bauchi a ranar Litinin, 25 ga watan Disamba, don raya Kiristoci murnar Kirsimeti.
A rahoton nan, za a samu jerin sarakuna, masu mulki, sojoji da shehunan malaman da aka rasa a shekarar 2023. Daga ciki akwai Sheikh Dr. Abubakar Giro Argungu
Jagoran siyasar jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya jagoranci wata addu'a ta musamman kan hukuncin Kotun Koli da neman nasarar Gwamna Abba Kabir.
Shugaba Tinubu ya jawo cece-kuce bayan ya je sallar Juma'a da Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas wanda ya kasance Kirista ne a jiya Juma'a.
A shekarar 2023 an samu rasuwar manyan malaman addinin musulunci a Najeriya. Rasuwar malaman addinin musuluncin ta girgiza al'ummar musulunci a kasar nan.
Wani ‘dan Majalisar NNPP ya ce DSS ta saki Bawan Allah bayan shekara 9 yana hannun hukuma. Kotu ta ce a saki Malam Isa Umar amma har yau bai fito ba.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari