Malamin addinin Musulunci
Abduljabbar Nasiru Kabara ya kori lauyan da ke karesa a kotun daukaka kara. Hakan yasa alkalin kotun daga shari'ar zuwa lokacin da zai samu wani lauyan.
Alhafiz Ismail Maiduguri ya ce masu mulki sun saye malamai, yake cewa ‘Malamai da fastoci sun ja kaya. Bayanan sun zo ne a wajen karatun littafi a Abuja.
Sheikh Adamu Muhammad Dokoro ya ce malaman da suka tallata APC su ankarar da shugabanni. A jawabin da ya yi a majalisin karatun, ya yi kira ga Bola Tinubu.
Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara da lauyansa sun ki bayyana a zaman kotun da ya shigar yana kalubalantar hukuncin kisan da wata kotu ta yanke masa a Kano.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar ya roƙi ɗaukacin al'ummar Musulmi su fita su fara duba jinjirin watan Zhul Qa'ada yau Laraba.
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu ta JAMB ta saki sakamakon dalibai dari biyar da talatin da daya da ta rike bisa zargin aikata laifuka daban daban.
Kotun musulinci da ke kano ta saka ranar Alhamis mai zuwa a matsayin ranar cigaba da sauraron daukaka karar da malam Abduljabbar Nasiru Kabara ya shigar.
Sanata Gbemisola Ruqayyat Saraki ta cika shekara 59 da haihuwa a karshen makon nan. Za ji adda Sanata Saraki ta biyawa mutanen da ba ta sani ba kujerun hajji.
Al-Masaakin wata gidauniya ce da ta tallafawa marasa karfi yayin Ramadan. A rahoton nan, mun kawo hirar da aka yi game da kokarin Al-Masaakin a jihohin Najeriya
Malamin addinin Musulunci
Samu kari