Malamin addinin Musulunci
An bayyana yadda wasu mutane suka mutu a jihar Legas yayin da masallaci ya rushe a kansu suna tsaka da sallah a wani yankin jihar da ke Kudancin Najeriya.
Babban malamin addinin Musulunci mai amsa tambayoyi a yanar gizo, Dakta Jamilu Zarewa ya yi fatawa kan haramcin nau'in cinikin kirifto da ake ta yanar gizo.
Tsohon babban limamin jihar Borno, Imam Asil ya riga mu gidan gaskiya bayan fama da gajeruwar jinya da yammacin yau Juma'a 7 ga watan Yuni a birnin Maiduguri.
A watan Zul Hijja ne ake gabatar da ibadar layya, Malamin addinin Musulunci, Umar Shehu Zariya ya bayyana abubuwan da ake so duk wanda ya yi niyyar layya ya nisanta.
Gwamnatin Gombe ta dauki matakin kawo tsarin zamani cikin harkar almajiranci a jihar. Mai ba gwamnan shawara kan almajiranci, Aminatu Dahiru Bauchi ce ta fadi haka
Babban malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya karyata jita jitar cewa ya mutu a yau Laraba. Malamin ya ce mutane su daina yada jita jita.
Shehin malamin Musulunci, Alkali Abubakar Zariya ya ce maganar ƙara aure da zai yi na nan daram dam. Malamin ya ce kaunar Jamila ba zai hana auren Sumayya ba.
Tsohon ministan Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya sanar da rasuwar yayan mahaifiyarsa, Malam Abubakar Audu wanda ya rasu yana da shekaru 110 a duniya.
Fitaccen matashin mai wa'azin Musulunci, Abdullateef Aliyu Maitaki da aka fi sani da Mufti Yaks ya rasu a jihar Niger a yau Asabar 1 ga watan Yuni.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari