Addinin Musulunci da Kiristanci
Shugaban cocin RCCG, Fasto Enoch Adeboye ya yi maganganu masu dadi a kan Najeriya. Malamin addinin ya ce duk da wahalar da ake ciki, makomar Najeriya na da girma.
Shahararren Fasto, Chris Ajabor ya yi hasashen abin da zai faru da Shugaba Tinubu inda ya ce ya na bukatar addu'a sosai saboda ya hango iftila'i.
Wani malamin addini mazaunin Abuja, Fasto Joshua Iginla ya yi hasashen abun da zai faru a shekarar 2024. Malamin addinin ya ce abun zai ba mutane mamaki.
Fafaroma Francis ya bar wasiyya cewa a birne shi a makabartar Basilica da ke birnin Rome bayan ya mutu, maimakon St. Peter's da aka saba binne masu mukamin.
Kalaman Sheikh Baffa Hotoro a kan mutanen da aka kashe a Tudun Biri ya jefa shi a matsala. Majalisar dokokin jihar Kano ta yi magana game da kalaman malamin.
Prophet Abel Boma ya yi hasashen Disamba mai matukar hatsari. Malamin addini ya fada ma yan Najeriya abun da za su yi don dakile abun Kirsimeti mai hatsari.
Fasto Enoch Adejare Adeboye, shugaban cocin RCCG, ya bayyana yadda da kuma lokacin da yake so ya mutu yayin da yake wa’azi da yi wa taron RCCG addu’a.
Jarumar fina-finan Nollywood, Mercy Aigbe ta bayyana dalilin Musuluntarta inda ta ce shaukin soyayya ce ta kwashe ta bayan ta cire rai a samun kwanciyar hankali.
Wata baturiya mai shekaru sittin da biyu ta samu nasarar yin saukar Al-Kur'ani a wata makarantar islamiyya a Kano. Shekarunta talatin kenan a jihar Kano.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari