Addinin Musulunci da Kiristanci
Fafaroma Francis ya bar wasiyya cewa a birne shi a makabartar Basilica da ke birnin Rome bayan ya mutu, maimakon St. Peter's da aka saba binne masu mukamin.
Kalaman Sheikh Baffa Hotoro a kan mutanen da aka kashe a Tudun Biri ya jefa shi a matsala. Majalisar dokokin jihar Kano ta yi magana game da kalaman malamin.
Prophet Abel Boma ya yi hasashen Disamba mai matukar hatsari. Malamin addini ya fada ma yan Najeriya abun da za su yi don dakile abun Kirsimeti mai hatsari.
Fasto Enoch Adejare Adeboye, shugaban cocin RCCG, ya bayyana yadda da kuma lokacin da yake so ya mutu yayin da yake wa’azi da yi wa taron RCCG addu’a.
Jarumar fina-finan Nollywood, Mercy Aigbe ta bayyana dalilin Musuluntarta inda ta ce shaukin soyayya ce ta kwashe ta bayan ta cire rai a samun kwanciyar hankali.
Wata baturiya mai shekaru sittin da biyu ta samu nasarar yin saukar Al-Kur'ani a wata makarantar islamiyya a Kano. Shekarunta talatin kenan a jihar Kano.
Al'ummar Musulmi a jihar Plateau sun yi martani kan alakarsu da Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Plateau inda su ka ce ba ya nuna mu su wariya a jihar.
Fasto a Najeriya, Mike Bamiloye ya soki wasu mata musamman Kiristoci da ke rowar jikinsu ga mazajen aurensu amma kuma su na nuna cewa su na kusa da ubangiji a coci.
Wani malamin addinin Musulunci ya gargadi 'yan uwa Musulmai kan tare hanya da su ke yi idan za a yi salla, ya ce wannan bai dace ba kuma shiga hakkin jama'a ne.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari