Addinin Musulunci da Kiristanci
Babban Limamin Cocin RCCG, Pastor Enoch Adeboye, ya musanta hoton da ake yaɗawa na fasahar AI da ya nuna shi a matsayin Alhaji inda ya ce ba gaskiya ba ne.
Fitaccen Fasto a Najeriya, Abel Damina ya jawo ka-ce-na-ce bayan ya yi magana kan haramcin shan sigari ko giya a addinance inda ya ce ba zunubi ba ne ko kadan.
Babban malamin addini, Annabi Ojo ya hango cewa 2025 za ta kawo kwanciyar hankali ga Najeriya. Ya yi kira ga hadin kai, addu’a da fatan ci gaba ga al’umma.
Wata tawagar musulmi ta ziyarci Fasto Omajali, domin taya murnar zagayowar ranar haihuwar Annabi Isa, tare da nufin karfafa zaman lafiya da hadin kai a jihar Taraba.
Basarake a yankin Yarabawa da ke sarautar Iwo a jihar Osun, Oba Abdulrasheed Akanbi, ya ce babu gwamnati da za ta hana kotun Shari'a a Kudu maso Yamma.
Duk da korafe-korafe da ake yi kan kafa kotunan Shari'ar Musulunci, an yada idiyon Sheikh Dawood Malaasan da ya jawo cece-kuce a jihohin Yarbawa.
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta addinin musulunci (MURIC) ta ce bai dace jami'an gwamnati su rika kalamai a kan addinin musulunci ba tare da ilimi ba.
Shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya kara ba 'yan Najeriya hakuri game da mulkin Bola Tinubu inda ya ce yana aiki tukuru domin warware matsalolin kasa.
Shugaba Tinubu da gwamnoni sun bukaci 'yan Najeriya da su rundumi soyayya, zaman lafiya, da hadin kai yayin bikin Kirsimeti. Diri ya nemi a taimaki marasa galihu.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari