Addinin Musulunci da Kiristanci
Daya karshe bayan jimamin mutuwar Fafaroma Francis a ƙarshen watan Afrilu, an zabi sabon shugaban katolika Robert Francis Prevost wanda ya fito daga kasar Amurka.
Mutane sun shiga mamaki bayan sace Fasto John Okoriko ya ce babu wani wurin da ake kira aljanna ko wuta, yana mai cewa Allah na kasancewa a zuciyar mai bi.
Abin al'ajabi da farin ciki ya faru a kasar Rwanda bayan wata dattijuwa mai shekaru 102 ta gane gaskiya inda ta karbi addinin Musulunci, mutane suka yaba mata.
Fasto Chris Oyakhilome ya bayyana cewa allurar rigakafin COVID-19 ce ta kashe Fafaroma Francis, yana danganta mutuwarsa da hadin kai da masu mulki.
An kama wani fasto da zargin dirkawa 'yar shekara 13 ciki a jihar Ondo. Mahaifiyar yarinyar ta bukaci adalci kasancewar faston ya amince da laifin amma ya yi musu.
Fafaroma Francis ya rasu bayan fama da cutar numfashi da ya yi a Vatican. Fafaroma Francis ya bukaci a masa jana'iza mai sauki domin nuna shi bawan Allah ne.
Fasto Tunde Bakare ya shawarci Shugaba Tinubu ya rungumi tawali’u da karɓar shawara domin ceto Najeriya daga halin da take ciki inda ya ce an gaji da addu'a.
Wani bidiyo da ya karade kafafen sada zumunta ya nuna Fasto David Ibiyeomie yana cewa Annabi Isa bai taba ziyartar talaka ba, yana kin talauci lokacin da yake raye.
Sheikh Sheikh Sulaiman Faruq Onikijipa daga Kwara ya bukaci Olusegun Obasanjo ya karɓi Musulunci saboda irin gudummawar da ya bayar wajen gina masallatai.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari