Addinin Musulunci da Kiristanci
Baban Chinedu ya bayyana cewa ya fara fuskantar barazana tun daya fara wa'azin kare addinin Musulunci. Baban Chinedu ya ce a yanzu haka ba ya iya kwana a gida.
Bayan shekaru da dama suna ibada da imani mai karfi ga Ubangiji, wasu ‘yan Najeriya sun yanke shawarar barin addinin Kiristanci bayan bincike da tunani mai zurfi.
Gwamnatin tarayya ta ƙaryata cewa ana cin zarafin kiristoci a kasar, kamar yadda majalisar Amurka ta bayyana, har ta ke neman a hukunta kasar da takunkumi.
Baban Chinedu da ya fara wa'azin kare addinin Musulunci ya hadu da Isma'il Maiduguri. Malamin ya ba Baban Chinedu shawarwari kan yadda zai samu nasara.
'Yan bindiga sun sace babban malamin addini, Rev. Fr. John Ubaechu a Imo. ’Yan sanda sun fara bincike, yayin da Kiristoci ke addu’a don kubutarsa.
Fasto Ekong ya hango wani gwamna da zai iya mutuwa kafin 2027, ya bukaci Tinubu ya kula da magoya bayansa, kuma ya shawarci Jonathan da kada ya tsaya takara a 2027.
Yayin da ake ci gaba da azumin Ramadan, Dan majalisar tarayya a mazabar Ogbaru, Hon. Victor Afam Ogene, ya sha alwashin gina babban masallaci ga al’ummar Musulmi.
Sheikh Musa Yusuf Asadussunnah ya yabi Baban Chinedu da ya fara wa'azin kalubalantar Kiristoci a Najeriya. Asadussunnah yana tare da Baban Chinedu.
MURIC ta zargi jami’ar Adeleke da tauye ‘yancin dalibai Musulmi, tana mai cewa an hana dalibai yin sallah da sanya hijabi tare da tilasta musu halartar coci.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari