Addinin Musulunci da Kiristanci
Limamin masallacin Lekki ya ce ba a lika banar 'Yesu ba Allah ba ne' don cin zarafin wani ba, amma sun cire ta don zaman lafiya, kuma za su gyara su dawo da ita.
Tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya jajanta wa Bola Tinubu kan turmutsitsin da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane a jihohin Najeriya a wannan mako.
Yayin da ake shirin bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara, Gwamna Usman Ododo na jihar Kogi ya tausayawa al'umma inda ya raba tirelolin shinkafa 100.
NSCDC ta tura jami’ai 1,850 zuwa Kogi don ba da tsaro a lokacin bukukuwan karshen shekara. An bukaci jama’a su ba jami'an hadin kai domin wanzar da zaman lafiya.
Bayan lika banar 'Jesus ba Allah ba ne' da aka yi ta ce-ce-ku-ce, babban masallacin Lekki da ke jihar Lagos ya cire takardar tare da ba al'umma hakuri.
Wata bana da aka sa a Masallacin Lekki jihar Legas, mai ɗauke da saƙon Jesus watau Yesu da kirista ke bautawa ba Allah ba ne ta haifar da zazzafar mahawara.
Zakaran da Allah ya nufa da cara! Fafaroma Francis ya tsallake shiryayyen harin hallaka shi. Ya fadi kokarin da 'yan sandan Iraqi su ka yi a ziyarar da ya kai kasar.
Hukumar ƴan sanda reshen jihar Taraba ta tabbatar da mutuwar mutum uku sakamakon wani rikicin da ya kaure tsakanin mabiyan coci guda 2 ranar Lahadi.
Shugaba Tinubu ya amince da zirga-zirgar jirgin kasa kyauta a Najeriya daga 20 ga Disamba zuwa 5 ga Janairu domin rage nauyin sufuri yayin bukukuwan Kirsimeti.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari