Jihar Imo
Rahoto ya bayyana yadda aka gargadi Ahmed Gulak kan zuwa jihar Imo, amma aka ce ya yi biris yace shi dole can zai tafi, an so ya tafi wata jihar Arewa, amma ina
Rundunar yan sandan jihar Imo, ta bayyana cewa marigayi Ahmed Gulak (jigo a jam'iyyar APC) ya fita daga masaukin sa ba tare da ya sanar da hukumar yan sanda ba.
Biyo bayan hallaka tsohon hadaimin Jonathan, Ahmed Gulak, 'yan Najeriya sun yi sharhi game da kisan dan siyasar, sun kuma bayyana ra'ayoyinsu akan kisan nasa.
Jami'an yan sanda sun samu nasarar fatattakar mayaƙan IPOB a wani sabon hari da suk kaiwa jami'an har cikin ofishin su a Imo, sun hallaka huɗu daga cikin su.
Wasu ‘yan bindiga a ranar Asabar, 29 ga watan Mayu, sun lalata da kona hedikwatar rundunar’ yan sanda ta Atta da ke cikin Karamar Hukumar Njaba ta Jihar Imo.
Wasu 'yan ta'adda cikin kakin soja sun kashe wani jami'in dan sanda a jihar Imo. An ruwaito cewa, sun fahimci shi dan sanda ne daga nan suka afka suka kashe shi
Tsohon gwamnan jihar Imo Kuma sanata daga jihar, Sanata Rochas Okorocha, ya bayyana cewa zamansa gwamna a Imo na shekara takwas (8) ƙara Talautad da shi yayi.
'Yan sanda sun yi nasarar kame wani dan bindiga da yayi ikrarin shi dan sandan leken asiri ne. Dashi ake kitsa kone ofisoshin 'yan sanda a yankunan kudanci.
An kame wasu tsagerun Biafra da laifin kashe wani dan sanda tare da yin awon gaba da makaminsa. An kame mutane shida, an kuma tsare su suna jirian hukunci.
Jihar Imo
Samu kari