Hotunan Aure
Wata matar aure ta tafka dirama yayin da ta kama mijinta na aure da budurwarsa a wurin cin abinci a Fatakwal. An dinga kokarin kwantar mata da hankali a wurin.
Wata kyakyawar amarya mai shekaru 57 ta bayyana wurin aurenta sanye da jar riga cike da kasaita. Jama'a masu tarin yawa sun dinga musanta shekarun da ta fadi.
Hankalin wani ango ya daga ana tsaka da shagalin aurensa da rabin ransa. Wani na daban ya mikawa amarya takarda, ya karanta me ke ciki sannan hankali ya kwanta.
Matar da labarinta ya yadu a shafukan ra'ayi da sada zumunta bayan shiri a gidan rediyon Freedom ta fito tayi magana kan maganar auren da kuma abinda ya faru.
Malama Khadijah ta ce yadda diyarta take da kyau, haka ita ma ta ke, saboda haka ta auri saurayin 'yarta, ta ce haka bai ci karo da dokar shari’ar musulunci ba.
Wani attajiri mai taimakon jama’a a kasar Zambiya, James Ndambo ya gwangwaje surukinsa Emmanuel Sichembe da sabuwar mota kirar Land Rover sabuwa a ran aurensu.
Wani sabonn ango mai suna Idris Almustapha Daja ya sanar da mutuwar amaryarsa bayan kwanaki 11 kacal da shan shagalin aurens. Zukatan jama'a sun girgiza sosai.
Wani matashi ya bayyanawa duniya yadda aka fasa auren yayansa bayan da iyayen amarya suka bukaci doya 400 amma aka kai 1 tak karyayya. Sun fasa bada auren.
Wasu ma'aurata ne sukai wani abun ban mamaki da tajibi a kafar Twitter inda sukai aure daga tallen zobo da kunun aya, yanzu dai auren kusan satin sa biyu kenan
Hotunan Aure
Samu kari