Yahaya Bello
Wasu rahotanni da ke shigo mana yanzu haka sun nuna cewa shugaban APC na kasa, Abdullahi Adamu, da gwamnoni uku sun zauna da Abubakar Malami a birnin Abuja.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi,ya bayyana dalilin da yasa shi da Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna suka halarci zaman kotun koli.Sun ce saboda talaka ne.
Gwamnatin Kogi ta yi wa Abdulrasheed Bawa raddi, ta ce EFCC tana da mugun nufi a kan Mai Girma Gwamna. Kingsley Fanwo ya zargi hukumar EFCC da biyewa ‘Yan adawa
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, an tura keyar wani dangin Yahaya Bello zuwa gidan yari yayin da aka gurfanar dashi kan zargin sace wasu kudade masu yawa.
Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello, ya karyata labarin da ke yawo vewa ya janye daga kwamitin yakin neman zaben dan takarar shugaban ƙasa na APC, Tinubu.
Hasashe sun nuna cewa Gwamna Yahaya Bello ya shiga halin fargaba kan zamowar Asiwaju Bola Ahmed Tinubu Shugaban kasa, saboda lissafinsa siyasar jihar Kogi.
Babban basaraken kasar Ibira, Ohinoyi AbdulRahmad Ado Ibrahim yace ba shi da masaniya kan zuwan Buhari jihar kuma ba a basahi jerin jadawalin abinda za a yi ba.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi, ya aike da waskar tuhuma ga Sarki Abdul Rahman Ado Ibrahim kan kin fitowarsa tarar Buhari a ziyarar da ya kai jihar Kogi.
Lauyan EFCC zai yi shari'a da wani wanda yaro ne a wajen Gwamnan jihar Kogi. An kai karar ne a babban kotun tarayya mai zama a Abuja, kuma an soma zama a jiya.
Yahaya Bello
Samu kari