Yahaya Bello
A wani zaɓen jin ra'ayi da Legit.ng ta gudanar a Twitter, mutane mafiya yawa da suka bayyana ra'ayinsu a zaɓen, sun yi hasashen Dino Melaye zai yi nasara.
Zaɓen gwamnan jihar Kogi na ranar Asabar, 11 ga watan Nuwamba, ya sanya mamyan ƙabilu uku na jihar na kokawa wajen ganin sun samar da gwamnan jihar.
Za a fahimci yadda kabilanci da rashin hadin-kai zai iya canza labarin takarar Gwamnan Kogi. Yahaya Bello ya zama Gwamna a lokacin da Abubuwar Audu ya rasu a 2015.
Kasa da awanni 24 da su ka rage a gudanar da zaben jihar Kogi, shugaban karamar hukumar Lokoja a jihar, Muhammad Danasabe ya riga mu gidan gaskiya.
A yayin da ake shirin yin zaben gwamna a jihar Kogi a ranar Asabar 11 ga watan Nuwamba, ana fatan Gwamna Yahaya Bello zai mika mulki ga sabon gwamna.
Dino Melaye, dan takarar gwamna a zaben gwamnan jihar Kogi ya yi alkawarin gina otal na alfarma a kan ruwa don jawo hankalin ma su zuba hannun jari.
Yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zabe a jihohin Kogi da Bayelsa da Imo, masana sun yi martani kan wanda zai yi nasara musamman a jihar Kogi.
Mai neman zama gwamnan jihar Kogi karkashin inuwar jam'iyyar SDP, Murtala Ajaka, ya ce ya tsallake hare-haren neman ɗaukar ransa sau 30 tunda ya shiga takara.
Murtala Ajaka, mai neman kujerar Gwamnan jihar Kogi karkashin inuwar jam'iyyar SDP a zaben 11 ga Nuwamba, ya yi zargin cewa shi ne abin harin da ake son halaka wa.
Yahaya Bello
Samu kari