Jihar Gombe
Ana zargin cewa wasu 'karnukan farautan APC sun sa wuta a ofishin yakin kamfen Jam'iyyar PDP a Jihar Gombe. Hakan ya jefa Alhaji Mohammed Barde a cikin matsala.
Wasu jiga-jigan jam'iyyar PDP a jihar Gombe sun sauya sheka zuwa jam'iyyar APC, jiga-jigan sun kasance fulogai a kwamitin yakin neman zabensa a jihar gombe.
Jam'iyyar APC mai mulki ta sami gagarumin goyon baya yayin da manyan jiga-jigai da shugabanni a shiyyar arewa maso gabas suka jefar da tafiyat Atiku suka koma
Ko'odinetan zaben Tinubu/Shettima a Gombe yace bugu daya zasuyi Atiku a arewa maso gabas, kamar yadda ya zanta da jaridar The Nation a jiya a jihar Gombe..
A ci gaba da shirin tunkarar babban zaɓen 2023 da ke tafe, mambobin majalisar dokokin jihar Gombe har guda biyu sun sauya sheƙa zuwa jam'iyyar NNPP mai kayan.
Jam'iyyar adawa a jihar Gombe ta rasa wani jigonta maindubban magoya baya a jihar mai suna Jamilu Gwamna. Gwamna yace ya bar jam'iyyar ne sabida rashin adalci.
Wasu miyagun ‘yan bindiga sun kai farmaki yankuna biyu na karamar hukumar Billiri na jihar Gombe inda suka halaka mutum uku tare da kone amfanin gonar jama’a.
Za a ji fada ya kaure tsakanin mutanen Gombe da Bauchi kan mallakar rijiyoyin man Kolmani. Mutanen Gombe sun zargi Muhammadu Buhari da kokarin karbe dukiyarsu.
Alhaji Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a zaben 2023 yayi alkawarin zai fattaki Boko Haram idan an zabe shi
Jihar Gombe
Samu kari