Wahalar man fetur a Najeriya
Watanni biyu da zama Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu yana fuskantar fushin a'ummarsa. Mutane sun yi watsi da Gwamna, an fara zanga-zanga a jihar Kano.
Kungiyar dillalan man fetur mai zaman kanta ta Najeriya (IPMAN), ta ce karɓar na goro da jami'an DSS na 'yan sanda ke yi a hannun masu jigilar man fetur na dag.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi cikakken bayani kan dalilin da ya sa gwamnatinsa ta dakatar da ci gaba da biyan tallafin man fetur, ya ce wasu 'yan.
Gamayyar limaman majami'u a Najeriya sun bayyana cewa idan ba a dauki matakai masu tsauri ba akan cire tallafin mai to tabbas kasar Najeriya za ta ruguje a kusa
Wani hazikin dan kasuwa ya shigo da kekuna don siyar da su ga yan Najeriya da ke neman wasu hanyoyin zirga-zirga saboda tashin gauron zabi da man fetur ya yi.
Kayayyakin amfani na yau da kullum musamman ma dai kayan abinci sun yi tashin gwauron zabi a Najeriya. Hakan dai na da nasaba da tsadar man fetur da aka samu.
Gwamnatocin Borno da Yobe da Adamawa sun samar da bas bas a cikin gari don ragewa mutane radadin cire tallafi da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta yi a watan Mayu.
Wani mutumi ya aika sakon gargadi ga mutanen da ke mayar da motocinsu zuwa masu amfani da iskar gas yayin da ya bayyana halin da tsinci kansa a babban titi.
Wata mata ta yi korafi ba kadan ba bayan ta yi amfani da iskar gas 12kg a janaretonta cikin awanni 7 kacal. Bidiyon ya yadu a TikTok inda ta ce gara man fetur.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari