Wahalar man fetur a Najeriya
Femi Gbajabiamila ya sanar da ma’aikatar man fetur cewa an kai maganar binciken NUPRC zuwa ofishin AGF, an hana kwamiti yin binciken kudi a hukumar ta fetur.
Karuwai a jihar Kano sun bayyana cewa, akwai matsala a yanzu tun bayan cire tallafin man fetur. A cewarsu, yanzu haka ba sa samun kwastoma saboda tsabar fatara.
Ewi na Ado-Ekiti a jihar Ekiti, Oba Rufus Adejugbe, ya yi kira ga gwamnatin tarayya ta gyara matatun man ƙasar nan domin rage farashin litar fetur a Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya sanar da siyar da iskar gas Naira 250 ko wace lita inda ya bukaci 'yan Najeriya da su shirya amfani da ababan hawan masu amfani da gas.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya soki Shugaba Bola Tinubu bayan cire tallafi inda ya ce ya yi mamaki ashe dama shugaban ba shi da wani tsari kafin aiwatarwa
Wani bidiyo ya karade kafofin sadarwa inda aka gano matashi ya kwanta har kasa ya na rokon Tinubu kan halin da ake ciki, ya roki shugaban cikin harshen Yarbanci
Gwamnan jihar Delta ya fara raba tallafi ga ma'aikata domin rage radaɗi da zafin cire tallafin man fetur da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta yi tun a watan Mayu.
Kungiyar Gamayyar Shugabannin Matasan Kudu maso Gabas, COSEYL ta soki Bola Ahmed Tinubu da cewa ya na amfani da kudin tallafi don rainawa 'yan Najeriya hankali.
Uwargidan shugaban ƙasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta bai wa 'yan Najeriya haƙuri kan halin matsin tattalin arziƙin da ake ciki, inda ta bayyana cewa 'yan ƙasa.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari